Ya kamu da ciwon gaɓɓai mai tsanani, kuma a halin yanzu yana neman taimako, kamar yadda jaridar Daily Trust ta rawaito.Cigaba
Sun alakanta bukatar ne da gazawar gwamnan wajen sauke nauyin dake wuyansa, kamar yadda kundin tsarin mulkin kasa ya tanadar a matsayinsa na gwamna.Cigaba
An ruwaito cewa wani mutum da ya nemi a sakaye sunansa, ya bayar da gudun mawar naira miliyan 500, yayinda jagoran jam’iyyar APC na kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bayar da miliyan 10, sannan yan majalisu da suka tara naira miliyan 150.Cigaba
A yau ne Kotun Sauraron Ƙorafe-ƙorafen Zaɓen Shugaban Ƙasa ta yi watsi da ƙarar da Atiku Abubakar, ɗan takarar Shugaban Ƙasa na jam’iyyar PDP da jam’iyyar suka shigar, inda suke buƙatar Kotun ta soke nasarar da Shugaba Muhammadu Buhari ya samu a zaɓen Shugaban Ƙasa na 2019. Kotun, a wani hukunci da gaba ɗaya alƙalan […]Cigaba
Kotun Sauraren ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta ce a gobe Laraba 11 ga watan Agusta za ta zartar da hukunci akan ƙarar da Atiku ya kai shugaban ƙasa Muhammad Buhari, jam’iyyar APC da kuma hukumar zaɓ e mai zaman kanta. Tun da farko Atiku Abubakar da jam’iyyarsa ta PDP sun zargi waɗanda su ke ƙara […]Cigaba
A daren jiya Juma’a aka rantsar da sauran ‘yan majalisar dokokin jihar Bauchi su 17, a wani cigaban dake nuna da an samu cimma matsaya akan rikicin shugabancin da ya dabaibaye majalisar. Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa ya rawaito cewa, an kira zaman majalisar na musamman, da misalign karfe 9 na dare, wanda Mataimakin Kakakin […]Cigaba
Shugabar kotun sauraren korafin zaben gwamnan jihar Kano, Mai Sharia Halima Shamaki, ta umarci rundunar yansandan kasa dasu mikawa kotun sakamakon zaben gwamnan daya gabata na ranar 23 ga watan Maris. Kamfanin dillancin labarai na Kasa ya rawaito cewa dan takarar jam’iyyar PDP yayin zaben Abba Kabir Yusuf da jam’iyyarsa suna kalubalantar ayyana Dr. Abdullahi […]Cigaba
Shugaba Muhammadu Buhari ya sake naɗa Injiniya Boss Mustapha a matsayin Sakataren Gwamnatin Tarayya, SGF da Abba Kyari a matsayin Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, CoS. Garba Shehu, mai magana da yawun Shugaban Ƙasa ya bayyana haka a shafinsa na Twitter ranar Juma’ar nan.A cewar Mista Shehu, dukkan naɗe-naɗen sun fara aiki ne tun ranar […]Cigaba
Mataimakin shugaban kasa farfesa yemi osinbanjo ya ce matsalolin da ake fusknata a Najeriya wata babbar nasara ce nan gaba. Ya bayyana haka ne yayin wani taro a kasar Amurka cikin wata ziyarar kwanaki hudu da ya kai. Ya ce abubuwan da suka faru na rashin dadi nan da shekaru hudu masu zuwa za su […]Cigaba
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya amince da Mele Kyari a matsayin sabon shugaban Kamfanin mai na Kasa wato NNPC. Kakakin kamfanin na NNPC Ndu Ughamadu ne ya sanar da naɗin tare da sauran daraktocin kamfanin cikin wata takarda da ya fitar a yau Alhamis. Sunayen daraktocin sun fito daga shiyyoyin ƙasar nan, waɗanda su ka […]Cigaba