Wasu masu sharhi na ganin rashin baiwa mataimakin shugaban kasa daman rike kasar yayin da shugaban ke duba lafiyarsa a Ingila, ka iya shafar dangantakarsu. Yan jami’iyar adawa suna gani akwai yiwuwar mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbanjo ka iya taka rawar gani fiye da Continue reading
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya gargadi masu fafutukar raba kasar da su kauce wa yin haka ko kuma su gamu da fushin hukuma, yayin da yake cewa kasar za ta dore ne idan ta ci gaba da zama yadda take a yanzu. Yayin da yake bude taron bikin cika shekaru 69 na haihuwar jagoran Jam’iyyar APC […]Continue reading
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya amince a fitar da kudade domin a fara biyan albashin ma’aikata 774,000 da aka dauka domin gudanar da wasu ayyuka na musamman a yankunansu. Minista a Ma’aikatar Kwadago da Samar da Ayyukan yi, Festus Keyamo ne ya sanar da hakan a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter […]Continue reading
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce rufe iyakokin Najeriya na kan tudu bai hana masu fasakwauri shigo da makamai cikin kasar ta iyakokin ba. Buhari ya ce rikicin kasar Libya zai jima yana addabar yankin Sahel, muddin tsoffin mayakan da tsohon Shugaba Mu’ammar Ghaddafi ya dauka daga kasashe na rike da makaman da suka sace. Ya […]Continue reading
Har iya tsawon wane lokaci za mu ci gaba da kasancewa a cikin wannan hali na matsalar tsaro? In ji Atiku. Tsohon mataimakin shugaban kasa a Najeriya Atiku Abubakar, ya nuna takaicinsa kan yadda matsalar tsaro ke ci gaba da ta’azzara a yankin arewacin kasar. Atiku ya bayyana hakan ne a wani sako da ya […]Continue reading
Ya kamu da ciwon gaɓɓai mai tsanani, kuma a halin yanzu yana neman taimako, kamar yadda jaridar Daily Trust ta rawaito.Continue reading
Janar Gowon ya yi gudun hijira zuwa kasar Burtaniya, kuma an sauke shi daga mukaminsa bisa zargin sa da hannu wajen kashe wanda ya gaje shi wato janar Murtala Ramat Muhammed a shekarar 1976.Continue reading
Garba Shehu ya rawaito Buhari yana cewa ya jajirce matuka akan gudanar da zaben gaskiya da adalchi, amma jajircewarsa baza ta isa ba muddin masu aikin zaben suka ki kiyayewa da dokoki.Continue reading
Tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, Farfesa Attahiru Jega da tsohon limamin katolika na Abuja, Cardinal John Onaiyekan, sun gayawa shugaban kasa Muhammadu Buhari cewa yan Najeriya na fuskantar manyan wahalhalu biyu na rashin tsaro da illar annobar corona.Continue reading
Wannan dai na zuwa ne a gabar da shugaban ke yiwa ministoci da sauran manyan mukarraban gwamnatinsa kaimi wajen kare manufofi da kuma nasarorin da gwamnatin tasa ke samu.Continue reading