Sai dai an samu bambancin lissafi idan aka kwatanta da alƙaluman da hukumar NCDC ta bayyana na masu ɗauke da cutar, hukumar a daren jiya ta ce, tana da labarin mutane 7 ne kacal dake da cutar a Jigawa sabanin 19 da gwamnatin jihar ta sanar (Duba cikin hoton ƙasan labarin)Cigaba
An samu masu ƙarin masu Korona a Jigawa Gwamna Badaru Muhammad ya dauki Sabbin matakai. Ga kadan daga cikin jawabinsa a Daren Yau. 1- Sakamakon samun sabbin masu ɗauke da cutar Korona a Gujungu a ƙaramar Hukumar Taura da Wani Ɗan ƙaramar Hukumar Birnin Kudu Mai aiki a Gumel, za a kulle Gumel da Gujungu […]Cigaba
Akalla yara yan makarantar firamare 27,960 ake ciyarwa a Karamar hukumar Gumel ta Jihar Jigawa karkashin shirin ciyar da dalibai yan makaranta na gwamnatin tarayya. Jagoran shirin a yankin, Alhaji Ibrahim Nayaya, shine ya bayyana hakan a Gumel yayinda yake mika kwanuka da cokula guda 152 ga masu dafa abinci karkashin shirin. A cewarsa ana […]Cigaba