

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Yadda yan IPOB suka kashe ‘yan Arewa 10 ciki har da mace mai juna biyu da ‘ya’yanta 4 da wasu mutane 6 a jihar Anambra - May 24, 2022
- Sama da mutane 30 ne aka ruwaito sun bace a jihar Borno bayan da wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne suka kai musu hari - May 24, 2022
- Tsohon gwamnan jihar Gombe, Ibrahim Dankwambo, ya karbi tikitin takarar Sanatan Gombe ta Arewa domin tsayawa takara a jam’iyyar PDP a 2023 - May 24, 2022
A makon daya gabata ne kamfaninman fetur na kasa NNPC ya bada tabbacin cewa zai kawo karshen matsalar karancin mai a fadin kasar nan cikin makon nan da muke ciki.
Sanarwar na kunshe ne cikin bayanan da kamfanin na NNPC ya gabatarwa taron majalisar zartwar ta kasa, wanda ya gudana karshin jagorancin mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo tare da gwamnonin jihoshi da wasu ministoci.