Ɗaya daga cikin daliget na jihar Jigawa ya rasu a Abuja

0 207

Ɗaya daga cikin daliget na jihar Jigawa ya rasu gabanin zaɓen fitar da gwani na takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC a birnin tarayya, Abuja.

A cewar rahotannin da muke samu ya rasu ne bayan wata rashin lafiya da ta iske shi a Abuja.

Karin bayani na tafe…

Leave a Reply

%d bloggers like this: