Akalla mutum biyu sun mutu a wani rikici tsakanin manoma da makiyaya a jihar Jigawa

0 110

Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta ce akalla mutane biyu ne suka mutu a wani rikici tsakanin manoma da makiyaya a jihar.

Kakakin rundunar ‘yansandan jiharnan, ASP Lawan Shiisu Adam, ya tabbatar da hakan a wata sanarwa da ya raba wa manema labarai.

Ya ce lamarin ya faru ne a karamar hukumar Taura.

Leave a Reply

%d bloggers like this: