

- Yadda yan IPOB suka kashe ‘yan Arewa 10 ciki har da mace mai juna biyu da ‘ya’yanta 4 da wasu mutane 6 a jihar Anambra - May 24, 2022
- Sama da mutane 30 ne aka ruwaito sun bace a jihar Borno bayan da wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne suka kai musu hari - May 24, 2022
- Tsohon gwamnan jihar Gombe, Ibrahim Dankwambo, ya karbi tikitin takarar Sanatan Gombe ta Arewa domin tsayawa takara a jam’iyyar PDP a 2023 - May 24, 2022
Dukdacewa gwamnatin jihar ta kaddamar da sabbin dokokin hukunta masu aikata wannan laifin.
Dukdacewa gwamnatin jihar ta kaddamar da sabbin dokokin hukunta masu aikata wannan laifin.
A cikin alkaluman da ma’aiaktar ta rawaito, ta bayyana cewa ansamu rahotanni fyade 196 a wannan shekarar daga watan Janairu zuwa Disamba.
Cikin wannan adadin mutane 90 daga cikin su, ankama sune da laifin fyade kiriri, sai kuma 30 da aka kama su da neman maza.
Cikin manyan laifukan da ma’aikatar shariar ta fitar, sunhada da laifukan kisa 27, fashi da makami 20, Garkuwa da mutane 18, sai kuma mummunan haddura 3.
Idan zamu iya tinawa dai a ranar 21 ga watan fabarairu Gwamnan jihar Jigawa Muhammadu Badaru Abubakar ya sanya hannu kan dokar bin hakkin wadanda akaci zarafin su.