Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Umar Muhammad
  • Page 19

Author

Umar Muhammad 2387 posts 0 comments

Labarai

Sama da fursunoni 53,000 ne ke jiran shari’a a gidajen yarin Najeriya

Umar Muhammad Mar 1, 2025 0
Rahotanni daga Hukumar Gyaran Hali ta Najeriya sun bayyana cewa sama da fursunoni 53,000 ne ke jiran shari’a a gidajen yari. Adadin da aka sabunta a ranar 24 ga watan Fabrairu na…
Read More...
Labarai

Rasha ta bayyana jin daɗinta kan cacar-bakin shugabannin Trump da Ukraine

Umar Muhammad Mar 1, 2025 0
Rasha ta bayyana jin daɗinta kan cacar-bakin da aka yi tsakanin shugaban Amurka da shugaban Ukraine a fadar gwamnatin Amurka. A jiya Juma'a ne cacar-baki ta kaure a tsakanin…
Read More...
Labarai

Manyan kifaye sun kashe masu ninƙaya, ‘yan Rasha biyu a tekun Philippines

Umar Muhammad Feb 28, 2025 0
Wasu masu ninƙaya biyu 'yan ƙasar Rasha sun mutu a Philippines, inda aka ƙwato gawar ɗaya daga cikinsu daga tarin wasu manyan kifaye na shak da ke cin gawarsa. Mutanen biyu na tare…
Read More...
Labarai

An tara kudaden shiga sama da ₦15,000,000 a karamar hukumar Kafin Hausa

Umar Muhammad Feb 27, 2025 0
Kwamitin tara kudaden shiga na karamar hukumar Kafin Hausa ya tara kudaden shiga sama da naira miliyan goma sha biyar daga manyan kasuwanni hudu a cikin makwanni goma sha hudu da suka…
Read More...
Labarai

Jirgi mai saukar Ungulu na farko da aka haɗa a Najeriya ya kusa kammaluwa

Umar Muhammad Feb 27, 2025 0
Jirgi mai saukar Ungulu Helikwafta na farko da aka haɗa a ƙasar nan ya kusa kammaluwa, kuma shirye-shiryen gwajin tashinsa sun yi nisa. Hukumar NASENI, mai kula da binciken inganta…
Read More...
Labarai

NAFDAC ta ce ta karbe wasu magungunan da USAID take bayarwa a matsayin tallafi

Umar Muhammad Feb 27, 2025 0
Hukumar da ke kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC ta ce ta karbe wasu manyan motoci na kayan magani da take zargi sun daina aiki, hadi da magungunan da USAID take…
Read More...
Labarai

Akalla mutane bakwai ne suka rasa rayukan su a jihar Borno

Umar Muhammad Feb 27, 2025 0
Akalla mutane bakwai ne suka rasa rayukan su, yayin da dama suka jikkata a wasu hare-hare guda biyu da aka kai a Karmar hukumar Damboa dake jihar Borno. A harin farko da aka…
Read More...
Labarai

A yau Alhamis ne ake sa ran za a ci gaba da sauraron ra’ayin jama’a kan batun ƙudurin haraji da…

Umar Muhammad Feb 27, 2025 0
A yau Alhamis ne ake sa ran za a ci gaba da sauraron ra’ayin jama’a kan batun ƙudurin haraji da shugaban Najeriya ya aike wa majalisun dokokin ƙasar, domin dubawa su, kafin a amince su…
Read More...
Labarai

Jam’iyyar APC ta amince Ganduje ya ci gaba da jagorancinta

Umar Muhammad Feb 26, 2025 0
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta kaɗa ƙuri'ar amincewa da salon jagorancin shugabanta na riƙo, Abdullahi Umar Ganduje. A taron da jam'iyyar ta kammala yau Laraba a Abuja, masu…
Read More...
Labarai

Gwamnatin Jigawa ta ware ₦1,510,316,180 domin biyan mutanen da ayyukan tituna suka shafa a jihar

Umar Muhammad Feb 26, 2025 0
Majalisar zartaswa ta Jihar Jigawa ta amince kudi da ya kai Naira ɗaya da miliyan ɗari biyar da goma da dubu ɗari uku da sha shida da Naira ɗari da tamanin domin biyan diyya ga mutanen…
Read More...
Previous 1 … 17 18 19 20 21 … 239 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.