

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Gwamna Zulum ya raba wa likitoci fiye da 80 didaje da kudi Naira miliyan 79 don inganta rayuwarsu - July 2, 2022
- Manyan Sarakunan kasar Yarabawa sunyi kiran samun zaman lafiya daga gwamnati kafin zaben 2023 - July 2, 2022
- Kasar Jamus za ta fara dawo wa da Najeriya dubban kayayyakin tarihin ta da aka wawushe tun lokacin mulkin mallaka - July 2, 2022
Rundunar sojin Ukraine ta bayyana cewa ta harbo jiragen Rasha biyar da kuma jirgi ɗaya mai saukar ungulu na ƙasar.
A wata sanarwa da dakarun Ukraine suka fitar, sun bayyana wa jama’a cewa su kwantar da hankalinsu kuma su yi imani da cewa za su ba su kariya.
Sai dai ma’aikatar tsaro ta Rasha ta yi watsi da musanta wannan iƙirarin na