Gwamnati Ki Dubi Allah Ki Bude Makarantu – Dalibai

0 121

Kungiyar dalibai ta Najeriya NANS ta roki gwamnatin tarayya da gwamnatin jihohi da su dauki matakin sake bude makarantu domin cigabada da gudanar da karatu, tare da cewa cigaba da rufe makarantun yana haifar da illa ga dalibai.

Shugaban kungiyar haka kuma ya gargadi wadanda nada kansu a matsayin hukumomin kungiyar tare da yada labaran kanzon kurege da sunan mahukuntan kungiyar da su dakata da aiakata haikan.

Cikin jawaban da kungiyar tayi na dauke da sa hannun hukumomin kungiyar da suka hada da Akintaye Babatunde, Kowe Odunayo, Bamgbose Tomiwa, Agbogunleri Seun, da kuma Fadare Blessing.

Kungiyar ta bayyana cewa abinda ta sa a gaba shine Muradin daliban da ke fadin kasar nan.

Leave a Reply

%d bloggers like this: