Gwamnatin Buhari za ta rage kudin man fetur zuwa N100 a kowace lita

0 96

Babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan lamuran Neja Delta, Ita Enang ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na shirin rage farashin mai zuwa N100 kan kowace lita, Vanguard News ta ruwaito.

A cewar Enang, gwamnatin tarayya ta kuma kammala shirye-shiryenta na gudanar da taron kasa kan hada aikin matatar mai ta zamani domin inganta karfin aikin da kuma rage farashin albarkatun mai.

Babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan lamuran Neja Delta, Ita Enang ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai a ranar Talata a Abuja.

Leave a Reply

%d bloggers like this: