

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Anyi hasashen samun ruwan sama hade da tsawa a fadin kasarnan daga yau zuwa ranar Laraba - August 23, 2021
- Wata kungiyar adawa ta ce tana da dubban mayaka da zasu fafata yaki da yan Taliban a Afghanistan - August 23, 2021
- ‘Yan bindiga sun kashe mutane 4 tare da sace wasu 50 a karamar hukumar Maradun ta jihar Zamfara - August 23, 2021
Gwamnatin jihar kano ta dauki matakin killace almajirai dubu 2 a wani mataki na dakile yaduwar cutar korona a fadin jihar.
Kwamishinan lafiya na jihar Aminu Tsanyawa ne sanar da haka ga manema labarai jiya Alkhamin a birnin Kano.
Yayinda ake gudanar da wata horaswa ga yan kwamatin karta kwana kan yaki da cutar covid19, yace wadanda ke aikin tantancewar almajirai ne sannan sun hada, likitoci, maaikatan jiyya da ungozoma, maikatan lafiya, da kuma maaikatan daki gwaje-gwaje a sansanin killace masu dauke da kwayar cutar na karamar hukumar Kiru, Gabasawa, da na karamar hukumar Karaye.