

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Gwamna Zulum ya raba wa likitoci fiye da 80 didaje da kudi Naira miliyan 79 don inganta rayuwarsu - July 2, 2022
- Manyan Sarakunan kasar Yarabawa sunyi kiran samun zaman lafiya daga gwamnati kafin zaben 2023 - July 2, 2022
- Kasar Jamus za ta fara dawo wa da Najeriya dubban kayayyakin tarihin ta da aka wawushe tun lokacin mulkin mallaka - July 2, 2022
Mataimakin shugaban kungiyar Kwamared Ali Mati ne ya bayyana haka a lokacin da yake mika kayan ga hukumar makarantar.
Ya ce kungiyar ta shirya shirin wayar da kan al’umma kan kiwon lafiya da tsaftar jiki tare da duba lafiyar daliban jiharnan.
Kwamared Ali Mati ya kuma ce kungiyar ta samu damar duba yadda makarantar ke gudanar da ayyukanta a dakin dafa abinci da ajujuwa a makarantar.
Mataimakin shugaban kungiyar ta NAJISS ya yabawa babban sakataren ma’aikar lafiya Dr Salisu Muazu, da na ma’aikatar ayyuka Injiniya Datti Ahmed, bisa goyon baya da hadin kai domin samun nasarar shirye-shiryen kungiyar NAJISS.