‘Malamin makarantar da Hanifa take karatu ne ya yi gunduwa-gunduwa da ita daga bisani ya kashe ta’

0 64

Malamin Makarantar Da Hanifa Take Karatu Ne “Ya Kashe Ta”..

Wanda ake zargin Malamin Makarantar ya sanya wa Hanifa guba, inda ya yanka gawarta gunduwa-gunduwa sannan ya binne ta a cikin makarantar Private da yake gudanarwa a Tudun Wada a jihar Kano. Ya karbi kudin fansa na kimanin miliyan 6 kafin a kama shi jiya da daddare a hanyar Zaria Road dake Kano, a daidai lokacin da yake son karbar kudin fansa karo na biyu da ya nema. A cewar Malam Murtala da yaki aiki da hukumar kula da kananan yara a shafinsa na Facebook.

Leave a Reply

%d bloggers like this: