Masara ta wadaci makoshin yan Najeriya

0 82

Kungiyar manoman masara ta Najeriya ta ce an samu gagarumin sauyi a yadda ake noman masara a kasar a karkashin shirin gwamnatin kasar na ba da rance don noman na masara.

Kungiyar ta ce sabanin yadda a baya manoma kan karbi rancen kayan noman amma su ki biya, a yanzu manoman da kansu suke kiran jami’an da za su karbi bashin da ake binsu bayan sun yi girbi.

BBCHausa

Leave a Reply

%d bloggers like this: