Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 20
Labarai

EFCC Ta Cafke Wani Da Ke Ikirarin Shi Hadimin Shugaban Ƙasa Ne bisa Zargin Damfarar Naira Miliyan 25

Sawaba FM Radio May 27, 2026 0
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta gurfanar da wani mutum mai suna Igoin Tokoni Peter a gaban Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja bisa zargin damfarar sama da naira miliyan…
Read More...
Labarai

EFCC: Kotu Za Ta Yanke Hukunci Kan Kadarorin Da Ake Dangantawa Da Malami Ranar 6 Ga Yuli

Sawaba FM Radio May 27, 2026 0
Kotu za ta yanke hukunci ranar 6 ga watan Yuli kan shari’ar ƙwace kadarori 57 da ake dangantawa da tsohon Ministan Shari’a kuma tsohon Antoni Janar na Tarayya, Abubakar Malami, bayan…
Read More...
Labarai

PDP ta ce hukuncin kotu ya share wa Jonathan fagen takarar 2027

Hauwa'u Abbas Lalai May 26, 2026 0
Jam’iyyar PDP ta bayyana cewa hukuncin da Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke na tabbatar da cancantar tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, ya sake tsayawa takarar shugaban…
Read More...
Labarai

Umahi ya ba da umarnin buɗe hanyar Abuja-Kaduna-Kano domin sauƙaƙa tafiyar Babbar Sallah

Hauwa'u Abbas Lalai May 26, 2026 0
Ministan Ayyuka na Najeriya, David Umahi, ya ba kamfanin da ke aikin gyaran hanyar Abuja-Kaduna-Kano umarnin gaggauta buɗe dukkan sassan hanyar domin sauƙaƙa zirga-zirgar matafiya…
Read More...
Labarai

Atiku ya zargi APC da yin aringizon kuri’u a zaɓen fidda gwani

Hauwa'u Abbas Lalai May 26, 2026 0
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya ce babu kamshin gaskiya a adadin kuri’un da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya samu a zaɓen fidda gwanin shugaban ƙasa na jam’iyyar APC da…
Read More...
Labarai

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar shugaban ƙasa a 2027

Hauwa'u Abbas Lalai May 26, 2026 0
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da ke ƙalubalantar damar tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, na sake tsayawa takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2027. Mai…
Read More...
Labarai

NUJ ta sauke shugaban kungiyar wakilan kafafen yada labarai na jihar Jigawa

Sawaba FM Radio May 26, 2026 0
Kungiyar ’Yan Jaridu ta Najeriya (NUJ) reshen Jihar Jigawa ta sanar da sauke Comrade Zangina Mohammed Kura daga kujerarsa ta shugaban kungiyar wakilan kafafen yada labarai ta jihar…
Read More...
Labarai

Akalla Alhazai milyan 2 ne suka fita Mina domin gudanar da Hajjin 2026

Sawaba FM Radio May 26, 2026 0
Akalla alhazai miliyan biyu daga sassa daban-daban na duniya ne a Mina suka gudanar da ibadar Hajjin bana ta 2026. Fuskokin mahajjatan cike suke da farin ciki da ƙanƙan da kai yayin…
Read More...
Labarai

Masarautar Hadejia Ta Fitar Da Jadawalin Bukukuwan Babbar Sallah Na Bana

Sawaba FM Radio May 26, 2026 0
Majalisar Masarautar Hadejia ta sanar da shirye-shiryen gudanar da bukukuwan Babbar Sallah ta bana, tare da bayyana ranakun hawa. A cikin wata sanarwa da Sakataren Majalisar…
Read More...
Labarai

Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Ba Wa Kowane Ma’aikacin Jihar Kano ₦20,000 Goron Sallah

Sawaba FM Radio May 26, 2026 0
Gwamna Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya amince da bayar da tallafin goron Sallah na ₦20,000 ga kowane ma’aikacin Jihar Kano da ke mataki na 01 zuwa 14, ciki har da ma’aikatan ƙananan…
Read More...
Previous 1 … 18 19 20 21 22 … 697 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.