Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 23
Ilimi

Jihar Bauchi ta kai ziyara Jigawa domin koyon tsare-tsaren kiwon lafiya

Hauwa'u Abbas Lalai May 21, 2026 0
Wata tawaga daga gwamnatin jihar Bauchi ƙarƙashin jagorancin Kwamishinan Lafiya na jihar, Dr. Sani Muhammad, ta kai ziyara jihar Jigawa domin nazarin wasu tsare-tsare da manufofin…
Read More...
Ilimi

Gwamnatin Tarayya ta fara biyan alawus-alawus na ɗaliban BEA a ƙasashen waje

Hauwa'u Abbas Lalai May 21, 2026 0
Gwamnatin Tarayya ta sanar da fara biyan kuɗaɗen alawus-alawus na shekarar 2025 ga ɗaliban Najeriya da ke cin gajiyar shirin tallafin karatu na Bilateral Education Agreement (BEA) a…
Read More...
Ilimi

Tinubu ya naɗa Segun Aina mai shekaru 39 a matsayin sabon shugaban JAMB

Hauwa'u Abbas Lalai May 21, 2026 0
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Farfesa Segun Aina a matsayin sabon shugaban hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta ƙasa, Joint Admissions and…
Read More...
Labarai

A yau Alhamis, APC ta shirya taron tabbatar da Umar Namadi a matsayin ɗan takarar gwamna na 2027 a…

Sawaba FM Radio May 21, 2026 0
Jam’iyyar APC reshen Jihar Jigawa za ta yi babban taron tabbatar da Gwamna Umar Namadi a matsayin ɗan takarar gwamna na jam’iyyar domin sake tsayawa takara karo na biyu a zaɓen…
Read More...
Labarai

JICORAS Babura ta gudanar da taron tantance ‘yan kwangilar da za su gina dakunan horaswa guda…

Sawaba FM Radio May 21, 2026 0
Kwalejin Kimiyya da share fagen shiga Manyan Makarantu ta Jihar Jigawa da ke Babura, wato Jigawa State College of Remedial and Advanced Studies, ta gudanar da budaddiyar…
Read More...
Labarai

Lauya Ya Ce Wanda Ya Rasa Tikiti Ba Zai Iya Komawa Wata Jam’iyya Ya Yi Takara Ba

Sawaba FM Radio May 21, 2026 0
Wani lauya mai suna Abdul-Hadee Isah Ibraheem ya bayyana cewa a cewarsa, duk wanda bai samu tikiti a jam’iyyarsa ba ba zai iya komawa wata jam’iyya domin yin takara ba, duba da tanadin…
Read More...
Labarai

Ana Hasashen Farfesa Pantami da Magobayansa Za Su Koma Jam’iyyar APC Mai Alamar Rogo

Sawaba FM Radio May 21, 2026 0
Ana ta hasashen cewa magoya bayan Isa Ali Ibrahim Pantami za su iya yin sabon tsari na siyasa bayan janyewarsa daga zaɓen fidda gwani na APC a Gombe. Sai dai, har yanzu babu wata…
Read More...
Labarai

APCn Bauchi: Tuggar, Bala Wunti da wasu biyar za su fafata a fidda gwanin APC a jihar Bauchi

Sawaba FM Radio May 21, 2026 0
Jam’iyyar APC ta amince da sunayen wasu ’yan takara bakwai domin shiga zaɓen fidda gwanin kujerar gwamnan Jihar Bauchi na shekarar 2027. A cikin waɗanda aka tantance akwai Ministan…
Read More...
Labarai

’Yan Sanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Dattijo Domin Karɓar Kuɗin Fansa a Kaduna

Sawaba FM Radio May 20, 2026 0
’Yan Sanda sun cafke wasu mutane biyu da ake zargi da haɗa baki wajen sace wani dattijo a jihar Kaduna domin neman kuɗin fansa, tare da ƙwato bindiga ƙirar AK-47. Hakan na…
Read More...
Labarai

NRS Ta Gargadi Jihohi Da Hukumomi Kan Gibin Haraji a Najeriya

Sawaba FM Radio May 20, 2026 0
Hukumar Tara Haraji ta Najeriya (NRS) ta yi gargadin cewa ci gaba da samun gibin haraji, jinkirin tura kudaden haraji da kuma rashin bin ka’idoji daga wasu hukumomin gwamnati da jihohi…
Read More...
Previous 1 … 21 22 23 24 25 … 697 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.