Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 41
Labarai

Gwamnatin Malawi Ta Sanar da Bullar Cutar Polio

Aliyu Abubakar Feb 3, 2026 0
Gwamnatin ƙasar Malawi ta sanar da ɓullar ƙwayar cutar polio nau’i na biyu, bayan gano ta a wasu samfurorin muhalli. Sakataren ma’aikatar lafiya da tsabta, Dan Namarika, ya bayyana…
Read More...
Labarai

An Yanke Wutar Lantarkin Ofishin Jakadancin Najeriya A Afirka Ta Kudu

Aliyu Abubakar Feb 3, 2026 0
An yanke wutar lantarkin ofishin jakadancin Najeriya dake birnin Tshwane ta Afirka ta Kudu, sakamakon bashi da ake binsu kan kudin amfani da wutar. Babban jami’in birnin, Dr Nasiphi…
Read More...
Labarai

Ziyarar Tinubu Zuwa Turkiyya Na Nufin Inganta Dangantakar Kasuwanci Ne

Aliyu Abubakar Feb 3, 2026 0
Shugaban Majalissar Kasuwancin Najeriya da Turkiyya, Dele Oye, ya bayyana manufar ziyarar Shugaba Bola Tinubu zuwa Turkiyya. Da yake magana a wata hira da tashar Arise Television a…
Read More...
Labarai

Buhari Ne Ya Sanya Abba Yusuf Ya Zama Gwamna A 2023

Aliyu Abubakar Feb 3, 2026 0
Wani jigo a jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Buba Galadima, ya ce abin da mutane da dama ba su sani ba shi ne marigayi tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ne ya taimaka…
Read More...
Labarai

NIS Ta Gargadi ’Yan Najeriya Kan Yaduwar Shafukan Daukar Ma’aikata Na Bogi

Hafsat Abubakar Feb 3, 2026 0
Hukumar Kula da Shige da Fice ta Najeriya, wato Nigeria Immigration Service (NIS), ta gargadi jama’a kan yawaitar wasu shafukan yanar gizo na bogi da ke ikirarin daukar ma’aikata a…
Read More...
Labarai

TUC da NLC Sun Umarci Ma’aikatan Abuja Su Koma Aiki, Bayan Taron Sulhu da Nyesom Wike

Hafsat Abubakar Feb 3, 2026 0
Kungiyoyin kwadago karkashin Trade Union Congress of Nigeria (TUC) da Nigeria Labour Congress (NLC) sun umarci mambobinsu da ke aiki a Babban Birnin Tarayya, Abuja, da su koma bakin…
Read More...
Labarai

’Yan Sandan Kano Sun Kama Auwalu Dan Daba, Bisa Zargin Jagorantar Hare-Haren Daba

Hafsat Abubakar Feb 3, 2026 0
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta ce ta kama wani da ake zargin fitaccen dan daba ne, mai suna Auwalu Ali, wanda aka fi sani da Auwalu Dan Daba, bisa zargin shirya hare-haren daba da…
Read More...
Labarai

Hukumar NiMET Tayi Hasashen Yanayin Da Zai Kasance Daga Ranar Talata Zuwa Alhamis

Zaliha Muhammad Ahmad Feb 2, 2026 0
Hukumar Hasashen Yanayi ta Najeriya, NiMet, ta yi hasashen cewa daga ranar Talata zuwa Alhamis za a samu gaurayen rana da gajimare a sassan ƙasar. A cewar hasashen da aka fitar a…
Read More...
Labarai

Kotu Ta Hana Kungiyar NLC Da TUC Da Wasu Mutum 3 Shiga Kowana Irin Yajin Aiki A Babban Birnin…

Zaliha Muhammad Ahmad Feb 2, 2026 0
Kotun Kwadago ta Ƙasa da ke zamanta a Abuja ta hana Ƙungiyar Ƙwadago ta kasa, NLC, da Ƙungiyar TUC da wasu mutum uku shiga kowanne irin yajin aiki ko zanga-zanga a Babban Birnin…
Read More...
Labarai

Kwankwaso Ba Shi Ne Jagoranmu Ba A Jam’iyyar NNPP

Aliyu Abubakar Feb 2, 2026 0
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar NNPP na Yankin Arewa maso Yamma, Alhaji Sani Danmasani, ya ce Rabiu Kwankwaso ba jagoran jam’iyyar ba ne, ko a Jihar Kano ko a faɗin ƙasa. A cikin wata…
Read More...
Previous 1 … 39 40 41 42 43 … 697 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.