Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 58
Jigawa

Majalisar Dokokin Jigawa Ta Kai Rangadin Kananan Hukumomi 26 Don Tantance Harkokin Mulki da Kudi

Sawaba FM Radio Sep 10, 2025 0
Kwamatin kananan hukumomi na majalisar Dokokin jihar Jigawa ya Kai rangadi kananan hukumomi 26 kawo yanzu a kokarin da majalisa ke yi na tantance sha'anin mulki da harkokin Kudi a…
Read More...
Jigawa

NULGE Reshan Birniwa Ta Zaɓi Sabbin Shugabanni Don Jagorantar ƙungiya Na Shekaru Huɗu Masu Zuwa

Sawaba FM Radio Sep 10, 2025 0
Ƙungiyar ma’aikatan ƙananan hukumomi ta Najeriya (NULGE), reshen ƙaramar hukumar Birniwa, ta gudanar da zaɓen sabbin shugabanni da za su jagoranci ayyukan ƙungiyar na tsawon shekaru…
Read More...
Labarai

Alkalin Kotun Majistare A Hajar Kano Ya Ayyana Wani Direba Matsayin Wanda Ake Nema Bayan Ya Tsere…

Sawaba FM Radio Sep 10, 2025 0
Alkalin Kotun Majistare da ke gudanar da shari’ar masu karya dokokin hanya a birnin Kano ya ayyana wani direba mai suna Bashir Fagge a matsayin wanda ake nema, bayan ya tsere daga…
Read More...
Labarai

FADAR SHUGABAN KASA TA FITAR DA JERIN WADANDA BA ZA SU BIYA HARAJI BA, A FADIN KASAR NAN

Sawaba FM Radio Sep 10, 2025 0
Fadar shugaban kasa ta fitar da jerin wadanda ba za su biya haraji ba, a fadin kasar nan. A wata hira da aka yi da Shugaban kwamitin gyaran haraji, Mr Taiwo Oyedele a tashar…
Read More...
Labarai

KUNGIYAR NUPENG TA DAKATAR DA YAJIN AIKI BAYAN CIMMA MATSAYA DA KAMFANIN DANGOTE

Sawaba FM Radio Sep 10, 2025 0
Ƙungiyar ƙwadago ta ma'aikatan dakon man fetur da iskar gas a Najeriya, NUPENG ta dakatar da yajin aikin da ta shirya bayan cimma matsaya da kamfanin Dangote Refinery kan ’yancin…
Read More...
Labarai

Sanata Dino Melaye Ya Ce Ganin Yadda Gwamnatin Tinubu Ke Cin Bashi Nan Gaba Kadan Zata Iya Ciyo…

Sawaba FM Radio Sep 9, 2025 0
Tsohon ɗantakarar gwamnn jihar Kogi, Sanata Dino Melaye ya ce ganin yadda gwamnatin tarayya a ƙarƙashin Bola Tinubu ke cin bashi, yana ganin gwamnatin nan gaba za ta iya cin bashi daga…
Read More...
Labaran Duniya

Kotun Melbourne Ta Yanke Wa Matar Australia Hukuncin Daurin Rai da Rai Kan Kashe Iyalanta Uku da…

Sawaba FM Radio Sep 9, 2025 0
An yanke wa matar nan 'yar kasar Australia da aka samu da laifin kashe iyalanta uku ta hanyar cin abinci mai guba hukuncin daurin rai da rai. Alkalin da ya yanke hukuncin a…
Read More...
Labarai

An Fara Taron Sauyin Yanayi Na Afirka Akaro Biyu A Jiya Litinin A Birnin Addis Ababa

Sawaba FM Radio Sep 9, 2025 0
An fara taron sauyin yanayi na Afirka na biyu a jiya Litinin a birnin Addis Ababa, na kasar Habasha inda ake sa ran shugabannin ƙasashe 45 da kusan wakilai 25,000 za su halarta. …
Read More...
Labarai

Aƙalla Mutane 15 Suka Rasu Sakamakon ɓullar Cutar Ebola A Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo

Sawaba FM Radio Sep 9, 2025 0
An samu rahoton mutuwar mutum aƙalla 15 sakamakon ɓullar cutar Ebola a lardin Kasai na Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo, inda aka tabbatar da ƙarin mutum 43 sun kamu da cutar. Daga…
Read More...
Labarai

IOM Ta ƙaddamar da shirin farfaɗo da al’umma a Katsina da Zamfara domin magance rikice-rikice

Sawaba FM Radio Sep 9, 2025 0
A wani cigaban kuma, Hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta majalisar dinkin duniya, IOM, ta ce fiye da mutane miliyan 1.3 ne rikice-rikicen tsaro suka raba da muhallansu a yankin Arewa…
Read More...
Previous 1 … 56 57 58 59 60 … 697 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

2 weeks ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

2 weeks ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

2 weeks ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.