Shugaban Kungiyar wa'azin musulunci ta Izalatil Bid'ah, Sheikh (Dr) Abdullahi Bala Lau, yayi Allah wadai da kisan gilla da kungiyar Boko Haram tayiwa manoman shinkafa 'yan asalin jihar Sokoto, a kauyen koshobe da ke yankin karamar hukumar Jere a jihar Borno wanda alkaluma suka nuna mutum 46 sun Cigaba
Shahararren malamin nan Dakta Aliyu Tilda ya bayyana cewa haryanzu mutane basu fahimci me ake nufi da Almajiranci ba, inda ya ce Ƙoƙarin da gwamnonin Arewa ke yi na hana baran yara da sunan almajirci da alama bai yi wa masu ci da hakkin wadannan yaran dadi ba. Akwai kuma ƴan siyasa waɗanda don ba […]Cigaba
Malamin ya ayyana cewa Almajirai suna da ‘yancin gudanar da addininsu ba tare da wata tsangwama ba a kudin tsarin mulki.Cigaba
Wannan ƙorafi ya fito ne daga bakin wasu daga cikin shugabannin Islamiyya Aisha Ibrahim Ɗorayi da kuma Malam Hassan, a lokacin da su ke tattunawa da filin inda ranka da ake gabatarwa a tashar Freedom Radio da ke Kano.Cigaba
1. A samu ruwa mai tsafta, gayen magariya koraye masu kyau guda bakwai (idan an samu busassu sunfi), sai a niqa a zuba cikin ruwan. 2. Sai a karanta suratul fatiha a cikin sa, kuma a dinga yi nunfashi yana shiga cikin ruwan. 3. Sai a karanta Ayatul Kursiyyu (aya ta 255 na cikin suratul […]Cigaba