Toshon Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Sule Lamido tare da Dan sa Kuma Santurakin Dutse Alhaji Mustapha Sule Lamido, sun yiwa Gwamna Muhammadu Badaru Abubakar ta’aziyar rasuwar Dan uwansa. Wannan na kunshen cikin wata sanarwa da Mai taimakawa Gwamna Badaru kan Sabbin Kafafen Sadarwa Auwal Danladi Continue reading
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya kawo ziyarar ta’aziyya ga iyalan marigari Alhaji Garba Danjani Hadejia, wanda ya rasu ranar Litinin da dare, bayan gajeriyar jinya. Alhaji Sule Lamido ya kuma yi ta’aziyya ga iyalan Magajin Garin Hadejia, Alhaji Hamisu Ibrahim, bisa rasuwar ‘yarsa. Haka zalika, tsohon gwamnan, ya kai ziyarar ta’aziyya ga […]Continue reading