

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Wasu ‘yan bindiga sun kashe wakilai uku na ‘yan takarar gwamna na jam’iyyar PDP daga karamar hukumar Mariga ta jihar Neja - May 26, 2022
- Dalilan da yasa wasu ‘yan takarar gwamna 2 na jam’iyyar APC suka yi watsi da zaman ganawar da gwamna Badaru ya kira domin a samar da dan takarar daya tal - May 26, 2022
- Mataimakin kwamishinan ‘yan sandan da aka dakatar, Abba Kyari ya garzaya wata babbar kotun tarayya domin neman belinsa - May 26, 2022
A Najeriya rahotanni daga Jihar Zamfara na cewa ‘yan bindiga sun kashe uban kasa na garin Gada da ke Ƙaramar Hukumar Bungudu tare da wasu mutum huɗu.
Bayan halaka mutum biyar, ’yan bindigar sun cinna wa gidajen ƙauyen da kuma rumbunan abinci wuta.
Asalin labarin: BBCHausa