Tawagar yan bindiga sun kashe mai gari da mutum huɗu a Jihar Zamfara

0 175

A Najeriya rahotanni daga Jihar Zamfara na cewa ‘yan bindiga sun kashe uban kasa na garin Gada da ke Ƙaramar Hukumar Bungudu tare da wasu mutum huɗu.

Bayan halaka mutum biyar, ’yan bindigar sun cinna wa gidajen ƙauyen da kuma rumbunan abinci wuta.

Asalin labarin: BBCHausa

Leave a Reply

%d bloggers like this: