Wasu ‘yan bindiga da ake zargin‘ yan fashi ne sun kaiwa Gwamna Ganduje Hari.

0 110

Wasu ‘yan bindiga da ake zargin‘ yan fashi ne sun kai wa ayarin motocin Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano hari a daren jiya Talata.

Akalla ‘yan sanda uku ne suka samu raunuka a harin wanda ya faru bayan ayarin motocin na kan hanyarsu ta zuwa Kano daga jihar Zamfara, inda aka gudanar da babban taron jam’iyyar APC a jiyan.

Karin bayani na tafe…

Leave a Reply

%d bloggers like this: