Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Umar Muhammad
  • Page 11

Author

Umar Muhammad 2387 posts 0 comments

Labarai

Waɗanda suka turo ƙorafin yi wa Natasha kiranye ba su saka adireshinsu ba

Umar Muhammad Mar 25, 2025 0
Hukumar zaɓen Najeriya, Inec ta bayyana cewa waɗanda suka tura koke da takardun sanya hannu kan batun yi wa sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya, Natasha Akpoti Uduaghan kiranye ba su…
Read More...
Labarai

Za a biya masu yi wa kasa hidima NYSC bashin alawus ɗinsu

Umar Muhammad Mar 25, 2025 0
Kakar masu yi wa ƙasa hidima wato NYSC za ta yanke saƙa a Najeriya, bayan da gwamnatin ƙasar ta yi alkawarin biyan su cikon alawus mafi ƙaranci na watannin baya da ba a biya su ba. …
Read More...
Labarai

Ƙungiyoyin ƙwadago sun yi barazanar ɗaukar mataki kan dokar ta-ɓaci Rivers

Umar Muhammad Mar 25, 2025 0
Ƙungiyoyin ƙwadago na NLC, TUC da JNC reshen jihar Rivers sun yi barazanar ɗaukar mataki muddin gwamnatin Najeriya ba ta janye dokar-ta-ɓaci a jihar Rivers ba. Shugabannin…
Read More...
Labarai

An miƙa wa hukumar INEC ƙorafin yi wa Sanata Natasha kiranye

Umar Muhammad Mar 24, 2025 0
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya, INEC ta karɓi ƙorafi daga wasu daga cikin mutanen yankin Kogi ta Tsakiya, inda suke buƙatar hukumar ta shirya musu zaɓen kiranye ga Sanata…
Read More...
Labarai

An kama masu zanga-zanga 1,133 a Turkiyya cikin kwana biyar

Umar Muhammad Mar 24, 2025 0
An kama masu zanga-zanga sama da 1,100 tare da tsare su saboda gudanar da zanga-zangar nuna adawa da kama Magajin Garin Istanbul, Ekrem Imamoglu. An kama Imamoglu ne a ranar Laraba…
Read More...
Labarai

Ba lallai ba ne haɗakar ƴan siyasar Najeriya ta yi tasiri – Shekarau

Umar Muhammad Mar 24, 2025 0
Ɗaya daga cikin jagororin siyasa a arewacin Najeriya, tsohon gwamnan jihar Kano Malama Ibrahim Shekarau, ya ce ba lallai ba ne haɗakar da wasu manyan ƴan siyasar ƙasar ke yi don…
Read More...
Labarai

Fursunoni 12 sun tsere daga gidan yari a jihar Kogi

Umar Muhammad Mar 24, 2025 0
Aƙalla fursunoni 12 ne suka tsere baya sun fasa wani gidan yarin gwanmatin Najeriya da ke garin Kotonkarfe a jihar Kogi. Kwamishinan watsa labarai na jihar, Kingsley Fanwo ya…
Read More...
Labarai

An kama mutum 12 bisa zargin kashe wani matashi a masallaci a jihar Kaduna

Umar Muhammad Mar 22, 2025 0
Rundunar 'yansadan Najeriya reshen jihar Kaduna ta ce ta kama mutum 12 da zargin kai hari masallaci a Kaduna da ke arewacin ƙasar. Wata sanarwa da kakakin rundunar a Kaduna, DSP…
Read More...
Labarai

Kotun koli ta tabbatar da Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyyar PDP

Umar Muhammad Mar 21, 2025 0
Kotun Kolin Najeriya ta soke hukuncin da kotun ɗaukaka ƙara ta zartas a baya, na dakatar da na hannun damar Nyesom Wike Sanata Samuel Anyanwu, a matsayin sakataren jam’iyyar PDP na…
Read More...
Labarai

Kwankwaso ya caccaki Tinubu kan ayyana dokar ta-ɓaci a jihar Rivers

Umar Muhammad Mar 21, 2025 0
Jagoran jam'iyyar adawa ta NNPP a Najeriya, Rabiu Musa Kwankwaso, ya soki Shugaban Ƙasa Bola Tinubu game da dokar ta-ɓaci da ya saka a jihar Rivers da ke kudancin ƙasar. CIkin wata…
Read More...
Previous 1 … 9 10 11 12 13 … 239 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.