Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Umar Muhammad
  • Page 12

Author

Umar Muhammad 2387 posts 0 comments

Labarai

An rantsar da shugabar ƙasa mace ta farko a Namibia

Umar Muhammad Mar 21, 2025 0
An rantsar da Netumbo Nandi-Ndaitwah a matsayin shugabar ƙasar Namibia, wadda ta kafa tarihin zama mace ta farko da za ta jagoranci ƙasar. Tshohuwar ministar harkokin wajen ƙasar ta…
Read More...
Labarai

Za’a biya masu yi wa kasa hidima wato NYSC alawus din N77,000 a karshen watan Maris din nan

Umar Muhammad Mar 20, 2025 0
An sake tabbatar wa matasan NYSC cewa za a biya su alawus din N77,000 a karshen watan Maris din nan Darakta Janar na hukumar matasa masu yi wa kasa hidima NYSC Brig Gen Olakunle…
Read More...
Labarai

Kungiyoyin Kwadago sun yi tir da ayyana dokar ta-baci a Jihar Ribas

Umar Muhammad Mar 20, 2025 0
Kungiyar Kwadago ta kasa, NLC, da Kungiyar ‘Yan Kasuwa ta TUC sun yi tir da ayyana dokar ta-baci a Jihar Ribas tare da dakatar da zababbun shugabannin jihar da shugaba Tinubu ya yi. …
Read More...
Labarai

Majalisar Wakilan Najeriya ta fara binciken zargin USAID da taimaka wa ‘yan ta’adda a kasar

Umar Muhammad Mar 20, 2025 0
Majalisar Wakilan ta fara binciken kudaden da wasu kungiyoyin agaji ke sarrafawa bayan da wani dan majalisar dokoki na Amurka, Scott Perry, ya zargi hukumar USAID da taimaka wa ‘yan…
Read More...
Ilimi

Tinubu ya jaddada kudirin gwamnatin tarayya na tallafa wa bunkasa jami’o’i

Umar Muhammad Mar 20, 2025 0
Shugaban kasa Bola Tinubu ya jaddada kudirin gwamnatin tarayya na tallafa wa bunkasa jami’o’i, musamman wajen samar da damammaki domin cika aikinsu na jagorantar fannin makamashi. A…
Read More...
Labarai

Manyan ƴan adawa a Najeriya sun yi fatali da dokar ta-ɓaci a Rivers

Umar Muhammad Mar 20, 2025 0
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El Rufai da ɗantakarar shugaban ƙasa a zaɓen 2023 ƙarƙashin jam'iyyar Labour, Peter Obi sun yi fatali da matakin Shugaban Najeria na ƙaƙaba dokar…
Read More...
Labarai

Akalla mutane 2,000 ne suka amfana tallafin Shinkafa daga AA Rano a karamar Hakumar Hadejia

Umar Muhammad Mar 19, 2025 0
Akalla mutane dubu 2 ne suka amfana tallafin na buhunan Shinkafa mai nauyin kilo 25 a karamar Hakumar Hadejia da kewaye. Wanda gidauniyar AA Rano karkashin jagorancin shugaban rukinin…
Read More...
Labarai

Kwamishinan ‘yan sandan Kano ya ziyarci kasuwar Kwalema, inda aka samu tashin gobara

Umar Muhammad Mar 19, 2025 0
Sabon kwamishinan 'yan sandan Kano Ibrahim Adamu Bakori ya kai ziyarar gani da ido kasuwar Kwalema dake unguwar Dakata, inda aka samu tashin gobara a safiyar larabar nan. Gobarar ta…
Read More...
Jigawa

Gwamnatin jihar Jigawa ta tallafawa mata da rabon awaki 264 a karamar hakumar Birniwa.

Umar Muhammad Mar 19, 2025 0
Wannan dai na karashin wani tsari na kiwon dabobi na Gwamnatin jihawa, wanda ke da manufar bunkasa tattalin arzikin mata da iyalai a cewar Kamfanin dillancin labarai. Mukaddashin…
Read More...
Labarai

Kungiyar gwamnonin jam’iyyar PDP sunyi alwashin kalubalantar matakin Tinubu kan jihar Rivers

Umar Muhammad Mar 19, 2025 0
Kungiyar gwamnonin jam’iyyar adawa ta PDP sunyi alwashin kalubalantar matakin shugaban kasa na sanya dokar ta baci a jihar Rivers. Idan dai z’a iya tinawa a jiya ne shugaban kasa…
Read More...
Previous 1 … 10 11 12 13 14 … 239 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.