Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Umar Muhammad
  • Page 13

Author

Umar Muhammad 2387 posts 0 comments

Labarai

Za mu bi hanyoyin da doka ta tanada wurin dawo mana da haƙƙinmu – Fubara

Umar Muhammad Mar 19, 2025 0
Gwamnan jihar Rivers da aka dakatar Siminalayi Fubara ya ce tun hawansa mulki, ya yi ƙoƙarin kare rayuka da dukiyoyin al'umma da kuma kawo cigaba a jihar, sai dai ƴan majalisar dokokin…
Read More...
Labarai

Gwamnatin jihar Kano za ta biya ma’aikatan jihar albashin watan Marsi kafin bikin karamar Sallah

Umar Muhammad Mar 18, 2025 0
Gwamnatin jihar Kano ta baiwa ma’aikatan jihar tabbacin cewa za a biya su albashin watan Marsi kafin bikin karamar Sallah da ake sa ran za a fara biya daga ranar 25 ga watan…
Read More...
Labarai

Da Dumi-Dumi: Majalisar wakilai ta amince da kudirin dokar haraji

Umar Muhammad Mar 18, 2025 0
Majalisar Wakilai ta amince da kudirin dokar gyaran haraji a yau Talata. An aike da ƙudirorin hudu na gyaran dokar haraji zuwa Majalisar Dokoki ta Kasa a watan Oktoba 2024.A zaman…
Read More...
Labarai

Masarautar Hadejia ta mika sakon jaje da ta’aziyyarta ga iyalan da suka rasa ‘yan uwansu sakamakon…

Umar Muhammad Mar 18, 2025 0
Majalisar Masarautar Hadejia ta mika sakon jaje da ta’aziyyarta ga iyalan da suka rasa ‘yan uwansu sakamakon matsalar tsaro da ta haifar kashe-kashen gilla a yan kwanakin nan.Da yake…
Read More...
Labarai

An kama waɗanda ake zargi da fille kan almajiri a Adamawa

Umar Muhammad Mar 17, 2025 0
Wadanda ake zargi sun nuna wa jami’an tsaron gawar almajirin bayan sun fille masa kai kana suka sanya shi cikin buhu tare da binne shi a wani rami mara zurfi. Rundunar ‘yan sandan…
Read More...
Labarai

Darajar Naira na ci gaba da faduwa inda ta fadi zuwa N1,600 a kowace dala a kasuwar bayan fage

Umar Muhammad Mar 17, 2025 0
Darajar naira ta ci gaba da faduwa sakamakon rikicin haraji tsakanin Amurka da wasu kasashe, wanda ya haddasa fitar da kudaden hannun jari daga Najeriya. A kokarinsa na dakile…
Read More...
Labarai

Najeriya ta kashe sama da Naira biliyan 520 wajen shigo da makamai a shekarar 2024

Umar Muhammad Mar 17, 2025 0
Sabbin bayanai daga Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) sun nuna cewa Najeriya ta kashe sama da naira biliyan 520 wajen shigo da makamai a shekarar 2024. Rahoton ya nuna cewa tsakanin…
Read More...
Labarai

Sabon mafi ƙanƙantar albashi na N70,000 ba shi da wadatar da zai iya biyan buƙatun ma’aikata

Umar Muhammad Mar 17, 2025 0
Tsohon Shugaban Kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana sabon mafi ƙanƙantar albashi na naira 70,000 da Shugaba Bola Tinubu ya amince da shi a matsayin maras wadatar da zai iya biyan…
Read More...
Labarai

Kungiyar Kwadago ta goyi bayan ‘yar bautar ƙasar da ke fuskantar barazana saboda sukar…

Umar Muhammad Mar 17, 2025 0
Kungiyar Kwadago ta TUC ta goyi bayan wata 'yar bautar ƙasa mai suna Ushie Uguamaye, wanda aka fi sani da Raye, da ta ce tana fuskantar barazana saboda suka da ta yi wa gwamnatin…
Read More...
Labarai

Gwamnatin jihar Kano ta umarci lauyoyinta su yi nazarin umarnin kotun ɗaukaka ƙara

Umar Muhammad Mar 15, 2025 0
Gwamnatin jihar Kano ta umarci lauyoyinta su yi nazarin umarnin kotun ɗaukaka ƙara na jiya Juma'a, sannan su ɗauki mataki na gaba wanda ya dace da doka. Gwamnatin ta bayyana haka ne…
Read More...
Previous 1 … 11 12 13 14 15 … 239 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.