Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Umar Muhammad
  • Page 9

Author

Umar Muhammad 2387 posts 0 comments

Labarai

Babu batun sauya Kashim Shettima a zaɓen 2027 – APC

Umar Muhammad Apr 4, 2025 0
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta ce maganar da ake yaɗawa cewa Shugaban Najeriya Bola Tinubu na shirin canja mataimakinsa, Kashim Shettima a zaɓen 2027 ba gaskiya ba ce. …
Read More...
Labarai

Hukumar JAMB ta sanar da ranar fara jarrabawar wannan shekara ta 2025

Umar Muhammad Apr 3, 2025 0
Hukumar shirya jarabawar shiga jami'o'i ta Najeriya Jamb ta sanar da ranar 25 ga watan Afrilun da muke ciki a matsayin ranar fara jarrabawar wannan shekara ta 2025. Cikin wata…
Read More...
Labarai

CBN ya musanta cewa ya fitar da sabbin takardun kudi na N5,000 da Naira 10,000

Umar Muhammad Apr 3, 2025 0
Babban bankin Najeriya, CBN, ya musanta wata takarda da ke cewa ya fitar da sabbin takardun kudi na naira 5,000 da naira 10,000. Bankin ya bayyana takardar a matsayin “bogi” a cikin…
Read More...
Labarai

Najeriya ta samar da jiragen yaki marasa matuki da bama-bamai a karon farko

Umar Muhammad Apr 3, 2025 0
Rundunar sojin Najeriya tare da kamfanin fasaha na Briech UAS sun gabatar da jiragen yaki marasa matuki da bama-bamai na farko da Najeriya ta samar. A wajen bikin gabatar da…
Read More...
Labarai

Trump ya ƙaƙaba wa Najeriya sabon harajin kashi 14

Umar Muhammad Apr 3, 2025 0
Shugaban Amurka Donald Trump ya sanar da haka ne a ranar Laraba, inda ya ce daga yanzu za a caji kashi 14 kan duk kayayyakin Najeriya da za su shiga ƙasar. Sai dai mutane na ganin…
Read More...
Labarai

Tinubu zai kai ziyarar aiki Faransa

Umar Muhammad Apr 2, 2025 0
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Najeriya a ranar Laraba domin kai ziyarar aiki Faransa, inda zai yi kusan makonni biyu. Haka na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai ɗauke da sa…
Read More...
Labarai

Gwamnatin Sojin Nijar ta saki wasu fursunonin siyasa aƙalla 50

Umar Muhammad Apr 2, 2025 0
Gwamnatin Sojin Nijar ta saki wasu fursunonin siyasa aƙalla 50 ciki har da tsaffin ministocin gwamnatin da aka hamɓarar a juyin mulkin watan Yulin 2023, afuwar da ke matsayin wani…
Read More...
Labarai

Gwamna Bala Mohammed ya nemi hadin kan sarakunan gargajiya wajen yaki da matsalar tsaro

Umar Muhammad Apr 2, 2025 0
A Jihar Bauchi, Gwamna Bala Mohammed ya yi kira ga sarakunan gargajiya da su mara wa gwamnati baya wajen yaki da matsalar tsaro da kuma ci gaban al’umma. Gwamnan ya yi wannan kira…
Read More...
Labarai

Sarkin Hadejia ya bukaci gwamnatin Jigawa ta sanyawa gidaje lambobi a fadin jihar

Umar Muhammad Apr 2, 2025 0
Mai martaba sarkin Hadejia kuma shugaban majalissar sarakunan jihar nan Alhaji Adamu Abubakar Maje ya bukaci gwamnati da ta gudanar da aikin sanyawa gidaje da unguwanni lambobi domin…
Read More...
Labarai

Tinubu ya cire Mele Kyari daga shugabancin Kamfanin NNPCL

Umar Muhammad Apr 2, 2025 0
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya cire Mele Kyari daga shugabancin kamfanin mai na ƙasar na NNPCL, inda ya maye gurbinsa da Injiniya Bashir Bayo Ojulari. Wata sanarwa da mai…
Read More...
Previous 1 … 7 8 9 10 11 … 239 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.