Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Umar Muhammad
  • Page 8

Author

Umar Muhammad 2387 posts 0 comments

Labarai

An kwaso ‘yan Najeriya 144 da suka maƙale a Libya zuwa gida

Umar Muhammad Apr 9, 2025 0
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta karɓi 'yan ƙasar 144 da suka maƙale a Libya ranar Talata bayan isar su. Mutanen sun sauka ne da misalin ƙarfe 5:15 na yamma a…
Read More...
Labarai

Akalla likitoci 16,000 ne suka fice daga Najeriya cikin shekara 6 – Pate

Umar Muhammad Apr 9, 2025 0
Likitoci 16,000 sun fice daga Najeriya cikin shekara biyar ko shida, in ji Ministan Lafiya Muhammad Pate. Kafofin yaɗa labarai sun ruwaito ministan na magana yayin wani taron ƙara…
Read More...
Labarai

Rashin daidaito a nade-naden mukamai na kawo cikas ga hadin kan Nijeriya – Sanata Ndume

Umar Muhammad Apr 8, 2025 0
Sanata Mohammed Ali Ndume, mai wakiltar Borno ta Kudu, ya nuna damuwarsa kan yadda Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke raba mukaman gwamnati, yana mai zargin cewa ana nuna fifiko ga wasu…
Read More...
Labarai

Najeriya ba ta cikin ƙasashen da Saudiyya ta daina bai wa biza – Gwamnatin Najeriya

Umar Muhammad Apr 8, 2025 0
Ma'aikatar Harkokin Waje ta Najeriya ta musanta cewa ƙasar na cikin jerin ƙasashe da Saudiyya ta hana ba su biza daga 13 ga watan Afrilu. Kamfanin labarai na Najeriya NAN ya ruwaito…
Read More...
Labarai

Nuhu Ribadu ya kawo ziyarar ta’aziyya ga Gwamnan Jigawa a gidan gwamnati da ke Dutse

Umar Muhammad Apr 7, 2025 0
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya kawo ziyarar ta’aziyya ga Gwamna Umar Namadi na Jigawa a gidan gwamnati da ke Dutse, inda ya yi ta’aziyyar…
Read More...
Labarai

Ƙungiyoyin NUPENG da PENGASSAN sun ƙi amincewa da wani shirin sabon shugabancin kamfanin NNPC

Umar Muhammad Apr 7, 2025 0
Ƙungiyoyin ma’aikatan man fetur da iskar gas na Najeriya, NUPENG da PENGASSAN, sun bayyana ƙin amincewarsu da shirin sabon shugabancin kamfanin NNPC na ɗaukar sabbin manyan ma’aikata…
Read More...
Labarai

‘Yansanda na tarwatsa masu zanga-zangar Take it Back a Najeriya

Umar Muhammad Apr 7, 2025 0
Wasu matasa a ƙarƙashin ƙungiyar Take It Back Movement sun fara gudanar da zanga-zanga a wasu a jihohin Najeriya da babban birnin tarayya Abuja. Cikin jihohin da ake gudanar da…
Read More...
Labarai

Nan bada jimawa ba zan fitar da ƙwararan hujjoji akan Akpabio na yunƙurin yin lalata da ni

Umar Muhammad Apr 4, 2025 0
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan mai wakiltar Kogi ta Tsakiya ta ce nan ba da jimawa ba za ta gabatar da hujjoji na cin zarafi ta hanyar lalata da Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill…
Read More...
Labarai

Dokta Hakeem Baba-Ahmed ya ajiye muƙaminsa a gwamnatin Tinubu

Umar Muhammad Apr 4, 2025 0
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin siyasa a ofishin mataimakin shugaban ƙasa, Dokta Hakeem Baba-Ahmed ya ajiye aikinsa. Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa tsohon kakakin na…
Read More...
Labarai

Kotu Ta Dakatar Da Natasha Da Akpabio Daga Yin Hira Da ‘Yan Jarida

Umar Muhammad Apr 4, 2025 0
Babban Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da umarni ga Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, Shugaban Majalisar Dattijai Godswill Akpabio da wasu, da su daina bayar da hira ko wallafa…
Read More...
Previous 1 … 6 7 8 9 10 … 239 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.