Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Umar Muhammad
  • Page 7

Author

Umar Muhammad 2387 posts 0 comments

Labarai

Jihohi 18 na Arewacin Najeriya za su fuskanci matsanancin zafi – NiMet

Umar Muhammad Apr 12, 2025 0
Hukumar Hasashen Yanayi ta Najeriya NiMet ta yi gargadi game da matsanancin zafi da zai shafi jihohi 18 na Arewacin Najeriya ciki har da Gombe, da Kano, da Katsina, da Zamfara da kuma…
Read More...
Labarai

Najeriya ta sake kiran da a sako Bazoum da matarsa

Umar Muhammad Apr 11, 2025 0
A ranar Juma'a ne Najeriya ta sake kiran da a sako hamɓararren shugaban Jamhuriyar Nijar Mohamed Bazoum da matarsa. Mohammed Bazoum ya kasance a tsare tun bayan da sojoji suka yi…
Read More...
Labarai

China ta ninka harajin kayayyakin Amurka da kashi 125

Umar Muhammad Apr 11, 2025 0
China ta sanar da ƙara harajin kayayyakin Amurka zuwa kashi 125, daga kashi 84 da ta fara sanarwa a ranar Laraba da ta gabata. Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da ƙasashen ke…
Read More...
Labarai

An rufe kasuwanni 13 a jihar Legas

Umar Muhammad Apr 11, 2025 0
Gwamnatin jihar Legas ta sanar da rufe wasu kasuwannin jihar 13, sakamakon saɓa doka kan zubar da shara ba bisa ƙa'ida ba. Cikin wata sanarwa da kwamishinan Muhalli da albarkatun…
Read More...
Labarai

Hukumar Hisbah ta fara kama wanzamai da matasan da ke askin zamani

Umar Muhammad Apr 10, 2025 0
Rahoton Majalisar Dinkin Duniya ya ce ma'aikatan hukumar Hisbah na ƙungiyar Taliban a Afghanistan na tsare wanzamai da matasan da ke askin da ta ce ya saɓa wa ƙa'ida da kuma tsawaita…
Read More...
Labarai

Mataimakin gwamnan Kano ya jagoranci tawaga zuwa Edo kan kisan matafiya a Uromi

Umar Muhammad Apr 10, 2025 0
Wakilan gwamnatin jihar Kano ƙarƙashi jagorancin mataimakin gwamnan jihar, Aminu Abdussalam Gwarzo sun tafi jihar Edo domin faɗaɗe bincike tare da tattauna batun kisan matafiya ƴan…
Read More...
Labarai

Matatar Dangote ta rage farashin man fetur zuwa Naira 865

Umar Muhammad Apr 10, 2025 0
Matatar man fetur ta Dangote ta sanar da rage farashin litar man fetur da take sayar wa ƴan kasuwa masu gidajen mai zuwa naira 865 daga naira 880. Tashar Channels ce ta…
Read More...
Labarai

Gwamnoni 11 na jam’iyyar PDP sun shigar da Tinubu kara a gaban Kotun Koli

Umar Muhammad Apr 9, 2025 0
Gwamnoni 11 na jam’iyyar adawa ta PDP sun shigar da kara a gaban Kotun Koli, suna kalubalantar ikon da Shugaba Bola Tinubu ke da shi wajen dakatar da tsarin gwamnati da aka zaba ta…
Read More...
Labarai

Gwamnan Jihar Filato yayi Allah wadai da kisan mutane 50 da aka yi a jihar

Umar Muhammad Apr 9, 2025 0
Gwamnan Jihar Filato, Caleb Muftwang, ya bayyana cewa hare-haren da ake kaiwa jihar, inda aka kashe fiye da mutane 50 tare da raba dubban mutane da muhallansu cikin 'yan…
Read More...
Labarai

Gwamnatin Jigawa ta kafa wani sabon kwamiti domin kula da Asibitin Gwamnati na Dutse

Umar Muhammad Apr 9, 2025 0
Shugaban kwamitin shi ne Daraktan Lafiyar Jama’a, Dakta Mahmud AbdulWahab. Kwamitin ya kunshi daraktoci daga Ma’aikatar Lafiya da kuma wakili daga fadar Sarkin Dutse. Kwamishinan…
Read More...
Previous 1 … 5 6 7 8 9 … 239 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.