Browsing Category
Labarai
Buhari Ya Mika Sunayen Ministoci 43 Domin Tantancewa
Ikechukwu Ogar
Mohammed Musa Bello
Godswill Akpabio
Chris Ngige
Sharon Ikpeazu
Adamu Adamu
Maryam Katagun
Timipre Sylva
George Akume
Mustapha Baba!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Karar Kwana: Yan Mata 9 Sun Sheka Lahira A Hatsarin Kwale-kwale A Zaria
Yan mata 9 sun gamu da ajalinsu yayin da suke kokarin tsallaka
kudiddifin Galma dake yankin Tudun Wucicciri a garin Zaria na jihar Kaduna.
Wasu daga cikin wadanda suka iya tsallake!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Jigawa Zata Yi Hobbasa Kan Matsalar Ambaliyar Ruwa
Gwamantin jihar
Jigawa ta jadadda kudurinta na kawo karshen matsalar ambaliyar ruwa dake
addabar alummar jihar.
Mataimakin
gwamnan jiha, Alhaji Umar Namadi,
ya bayyana haka a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Da Matsala: Mutane Kusan Miliyan 39 Ke Yin Bahaya A Waje
Wata Kungiya mai suna Water Aid tace kimanin mutane Miliyan 116 cikin akalla mutanen Najeriya Miliyan 200, basu da halin amfani da cikakken bandaki. Hakan yasa mutane Miliyan 38 da!-->…
Read More...
Read More...
Kwalaben Giya 647 Da Mutane 36 Sun Shiga Hannun Yan Hisbah A Jigawa
Rundunar
Hisbah ta Jihar Jigawa ta ce ta kama mutane 36 tare da kwace kwalbobin Giya
guda 647 a fadin Jihar.
Kwamandin
Rundunar na Jiha Malam Ibrahim Dahiru ya bayyana haka ga!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Za’a Sanya Na Mujiya Ga Jami’an Kwastam – Hameed Ali
Shugaban
hukumar Kwastan ta Kasa, Kanal Hameed Ali Mai Ritaya, ya kaddamar da Yansandan Kwastan wanda zasu dinga sanya ido
da tsawatarwa ga Jami’an Kwastan.
Da ya
ke !-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Majisar Wakilai Ta Amince Da Bukatar Shugaba Buhari Ta Nada Mutane 15 Masu Bashi Shawara
Majalisar
wakilai ta kasa ta amincewa Shugaban Muhammadu Buhari da ya dana sabbin masu
bashi shawara guda 15 kamar yadda tsarin mulkin kasa ya tanadar masa.
Amincewar
ta biyo bayan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Wasiƙar Obasanjo Na Iya Haddasa Tashin Hankali A Ƙasar Nan – Tanko Yakasai
Tanko Yakasai ya bayyana cewa ire-iren waɗannan wasiƙu da tsohon shugaban ƙasar ya saba fitarwa da ma can ɗabi’arsa ce ta rashin kishin ƙasa tare da son zaman lafiya.
Read More...
Read More...
Arangama Tsakanin Yansanda Da Masu Adaidaita A Jihar Yobe ta bar baya da Kura
Sama da Babura masu kafa
uku 200 ne dai kawo yanzu suke hannun jami’an yansada na jihar Yobe tun bayan
da samari masu sana’ar tuka Adaidaita Sahu suka gudanar da wata zanga-zangar!-->…
Read More...
Read More...
Kotu Ta Bayar Da Belin Matar Da Ta Cakawa Mijinta Wuka A Kano
Jagorar kungiyar Mata lauyoyi ta kasa FIDA Barrister ta shaidawa kotun cewar tuhumar da yansanda suka yiwa Hanan bata da tushe domin fada suka yi ya bangashe mata hakora ita kuma ta…
Read More...
Read More...