Browsing Category
Labarai
Abubawan ban Mamaki a Rayuwar Shata
Mahaifiyar Shata su biyu ta haifa tare da mahaifinsa; Mamman Shata, da 'yar uwarsa, Yelwa, amma ta haihu a aurenta na farko.Shata ya shafe mafi yawan shekarun rayuwarsa a garin Kano duk…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Taraba Ta Sanya Dokar Takaita Zirga-zirga A Jalingo
Gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku ya saka dokar hana zirga-zirga a garin Jalingo biyo bayan sabbin hare-hare da aka kai kan al’ummar Kona da ATC da ke kusa da Jalingo.Gwamnan ya!-->…
Read More...
Read More...
Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Mutuwar Tsohon Shugaban Ƙasar Egypt
Kafar yada labaran Talabijin ta kasar Masar ta bayyana cewa Tsohon Shugaban kasar ya rasu ne yayin da ake zaman kotu don sauraron kararsa da ake yi.
Read More...
Read More...
Ku Kula da Takardun Shaidar Karatunku, Don Ba Sauyawa Har Abada- WAEC
“Amma, idan wani ɗalibi ya rasa Takardar Shaidar Karatunsa ta hanyar gobara, ambaliyar ruwa ko sacewa, kuma zai iya kawo dukkan hujjojin da suka zama wajibi da za su nuna lallai haka…
Read More...
Read More...
Tsaro: Gwamnan Jihar Zamfara Ya Tafi Neman Mafita A Dubai
Gwamnan Jihar Zamfara Bello Matawalle zai gana da masana akan tsaro a kasar Dubai, da ke hadadiyyar daular larabawa, don tattaunawa akan hanyoyin magance rashi tsaro a jihar.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar PDP ya rasu
Tsohon Mataimakin Shugaban Jam’iyyar PDP na Ƙasa, Sanata Babayo Garba Gamawa ya rasu.Ya rasu ne ranar Juma’a a Bauchi bayan wata gajeruwar rashin lafiya.
Mai magana da yawunsa,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kada Wani Ya Sake Kira Da Matar Shugaban ƙasa, Ku Kira Da First Lady -Aisha Buhari
Shekaru biyar bayan da Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya ce babu wani abu mai kama da Ofishin Uwargidan Shugaban ƙasa a mulkinsa, sai ga shi a jiya Alhamis Aisha Buharin ta sanar da!-->…
Read More...
Read More...
Ta Leƙo Ta Koma Ga Wani Sanata, Kotun Ƙoli Ta Soke Zaɓensa
A ranar Juma’a ne Kotun Ƙoli ta soke zaɓen Sanata David Umaru, sanata mai wakiltar Mazaɓar Sanata ta Naija ta Gabas.
Kotun Ƙolin ta bayyana Mohammed Sani Musa a matsayin sahihin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Turkashi: Kashi 20 Na Ƴan Najeriya Na Fama Da Matsalar Hauka
Gida LabaraiLabaraiLafiyaTurkashi: Kashi 20 Na Yan Najeriya Na Fama Da Matsalar HaukaDaga Amina Hamisu Isa - June 13, 20190 Wani Babban Likita a fannin kwakwalwa da ke asibitin!-->…
Read More...
Read More...
Taɓa Ka Lashe: Domin Wanke Haƙora Suyi Fari Tas Ga Matakin Da Zaku Ɗauka
A yau insha Allah zamu yi bayanin yadda ake gyara hakora su dawo fess tass ba tare da baki ko ja a tare dasu ba, kuma cikin sauki.
ABUBUWAN DA ZAKA NEMA.
1. Lemon tsami
2.!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...