NAHCON Ta Gargadi Maniyyata Hajjin Bana Da Su Kauracewar Safarar Miyagun Kwayoyi

0 87

Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Edo ta gargadi maniyyata hajjin bana a jihar da su kauracewar safarar miyagun kwayoyi zuwa Makkah a kasar Saudiyya domin aikin hajji. Sakataren zartarwar hukumar jin dadin jihar Edo, Barrister Iduoze Muhammed, shine yayi gargadin jiya a Benin, babban birnin jihar, yayin wayar da kan maniyyatan aikin hajji na jihar dangane da aikin hajjin.

Leave a Reply

%d bloggers like this: