Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 33
Labarai

’Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 13 A Wurin Bikin Aure A Kaduna

Aliyu Abubakar Mar 30, 2026 0
Akalla mutum 13 sun mutu, yayin da aka yi garkuwa da wasu da dama bayan ’yan bindiga a wurin wani bikin daurin aure a kauyen Kahir da ke Karamar Hukumar Kagoro ta Jihar Kaduna da…
Read More...
Labarai

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 38, Sun Daƙile Hari A Sansanin Soji A Borno

Aliyu Abubakar Mar 28, 2026 0
Dakarun Sojin Najeriya sun kashe mayaƙan ISWAP guda 38 bayan sun kai hari wani sansanin sojoji a Jihar Borno. Harin ya faru ne da safiyar ranar Asabar a ƙauyen Mandaragirau da ke…
Read More...
Labarai

Abin da Ya Sa Na Sauka Daga Muƙamin Mataimakin Gwamnan Kano – Gwarzo

Aliyu Abubakar Mar 28, 2026 0
Tsohon mataimakin gwamnan Jihar Kano, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya bayyana cewa murabus ɗinsa ba shi da alaƙa da matsin lamba da yake fuskanta, illa dai don tabbatar da zaman lafiya,…
Read More...
Labarai

Jami’an Tsaro Sun Kashe ‘Yan Bindiga Biyu, Sun Kuma Dakile Harin da Aka Yi da Rana Tsaka A Kano

Aliyu Abubakar Mar 28, 2026 0
Wani hari da ‘yan bindiga masu hawa babura ɗari-ɗari suka kai da rana tsaka a wani garin iyaka a Kano ya gamu da cikas, bayan da haɗin gwiwar jami’an tsaron Najeriya tare da Kano…
Read More...
Labarai

’Yan Sanda Sun Kama Masu Bai Wa ’Yan Ta’adda Bayanai, Sun Kwato Makamai A Filato

Aliyu Abubakar Mar 28, 2026 0
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Filato, sun kama wasu da ake zargi da bai wa ’yan bindiga bayanai. ’Yan sandan sun ce waɗanda ake zargin sun amsa cewa suna taimaka wa masu laifi ta…
Read More...
Labarai

Tinubu Ya Jajanta Wa El-Rufai Kan Rasuwar Mahaifiyarsa

Aliyu Abubakar Mar 28, 2026 0
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyyarsa ga tsohon gwamnan jihar Kaduna da iyalansa, Mallam Nasir El-Rufai game da rasuwar mahaifiyarsa, Hajiya Umma da ta rasu ranar…
Read More...
Labarai

Tsagin Wike Na PDP Zai Gudanar da Babban Taronsa Na Kasa A Ranar Lahad

Aliyu Abubakar Mar 28, 2026 0
Babban jam'iyyar hamayyar Najeriya PDP tsagin Nyesom Wike zai gudanar da babban taronsa na ƙasa a ranakun Lahadi da Litinin. Jam'iyyar PDP - wadda ke fama da rikice-rikicen cikin…
Read More...
Labarai

Najeriya Ta Doke Iran da Ci 2 A Wasan Sada Zumunta

Aliyu Abubakar Mar 27, 2026 0
Tawagar ƙwallon ƙafa ta Najeriya, Super Eagles, ta doke ƙasar Iran da ci 2 da 1 da wasan sada zumunta da suka buga a ranar Juma’a. Ƙasashen biyu sun kara da juna a filin wasa na…
Read More...
Tsaro

’Yan Sanda Sun Ceto Yaron da Aka Sace, Sun Kama Mutum Biyar A Borno

Aliyu Abubakar Mar 27, 2026 0
Rundunar ’Yan sandan Jihar Borno, ta samu nasarar ceto wani yaro ɗan shekara bakwai da aka yi garkuwa da shi a birnin Maiduguri, inda kuma ta cafke mutum biyar da ake zargi da hannu a…
Read More...
Labarai

Kwanton-Bauna 10 da Yanbindiga Suka Yi Wa Jami’an Tsaron Najeriya A Shekara Biyu

Aliyu Abubakar Mar 26, 2026 0
A ranar Talata da gabata ne ƴanbindiga da aka kyautata zaton ƴan Lakurawa ne suka yi wa sojojin Najeriya kwanton-ɓauna, inda suka kashe sojoji 13 tare da jikkata da dama a jihar Kebbi.…
Read More...
Previous 1 … 31 32 33 34 35 … 697 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.