Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 46
Labarai

’Yan Sanda Sun Bankaɗo Babbar Kungiyar Masu Satar Katin Waya Ta Intanet

Hauwa'u Abbas Lalai Jan 29, 2026 0
Rundunar ƴan sandan Najeriya tare da haɗin gwiwar Cibiyar Yaƙi da Laifukan Intanet ta Ƙasa (NPF–NCCC) sun bayyana cewa sun bankaɗo wata babbar ƙungiyar masu satar katin waya ta intanet…
Read More...
Labarai

’Yan Sanda Sun Kama Abubuwan Fashewa 954 Da Ake Zargin Za A Kai Wa ’Yan Ta’adda A Zamfara

Hauwa'u Abbas Lalai Jan 29, 2026 0
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Zamfara ta kama wata mota da ke ɗauke da abubuwan fashewa guda 954, waɗanda ake zargin an shirya kai su ga ’yan ta’adda domin kera bama-bamai. An kama…
Read More...
Tsaro

‘Yan Sanda Sun Cafke Wata Mata Mai Safarar Mutane Tare da Ceto Budurwa ‘Yar Shekara 20 A…

Hafsat Abubakar Jan 29, 2026 0
Rundunar ‘yan sandan Jihar Enugu ta ce ta gano wata hanyar safarar mutane ta ƙasa da ƙasa da ake zargin tana da alaƙa da karuwanci, inda ta kama wata mata ‘yar shekara 50 mai suna…
Read More...
Ilimi

Rashin Malamai Ya Hana Yara Zuwa Makaranta A Abuja

Hafsat Abubakar Jan 29, 2026 0
Yaran makarantar firamare a ƙauyen Dogon-Ruwa da ke yankin Gawu, Karamar Hukumar Abaji a Babban Birnin Tarayya, sun daina zuwa makaranta sakamakon rashin malamai, in ji shugaban…
Read More...
Tsaro

An Kama Shahararren Jagoran ‘Yan Bindiga, Abdu Lankai, Wanda Ya Jagoranci Yarjejeniyar Zaman Lafiya…

Hafsat Abubakar Jan 29, 2026 0
An kama shahararren jagoran ‘yan bindiga, Abdu Lankai, wanda ya jagoranci yarjejeniyar zaman lafiya a Karamar Hukumar Jibia ta Jihar Katsina, bayan rikici da wata kungiya da ke adawa…
Read More...
Labarai

Cutar Zazzabin Lassa (Lassa Fever) Ta Kashe Mutum Daya A Jihar Jigawa

Aliyu Abubakar Jan 29, 2026 0
An tabbatar da bullar cutar Zazzabin Lassa wadda ta yi sanadiyyar mutuwar mutum guda a Jihar Jigawa, yayin da aka sanya wasu mutane da dama ƙarƙashin kulawar jami’an lafiya domin…
Read More...
Labarai

Sanata Ningi Ya Ce Abin da Za Mu Ji Na Gaba Shi Ne An Sace Akpabio

Aliyu Abubakar Jan 28, 2026 0
Wani dan majalissar dattawa mai wakiltar Mazabar Ningi/Warji a Jihar Bauchi ta Tsakiya, Sanata Abdul Ningi, a ranar Laraba ya yi tambaya kan dalilin da ya sa ake zargin an ware…
Read More...
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Sayen Tauraron Dan Adam Guda Biyu

Zaliha Muhammad Ahmad Jan 28, 2026 0
Gwamnatin Tarayya ta amince da sayen sabbin tauraron dan adam guda biyu na sadarwa domin ƙarfafa ababen more rayuwa a fannin dijital a Nijeriya da kuma shirin Shugaba Bola Tinubu na…
Read More...
Labarai

‘Yar Tsohon Shugaban Kasar Nijeriya Iyabo Obasanjo Ta Shiga Jam’iyyar APC

Aliyu Abubakar Jan 28, 2026 0
Iyabo, ‘yar tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo, ta shiga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a Jihar Ogun. Wannan ya bayyana ne ta hannun tsohon shugaban karamar hukumar…
Read More...
Tsaro

Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Shirinta na Tura Tsoffin Sojoji Yankunan Dake Fama Da Ta’addanci

Zaliha Muhammad Ahmad Jan 28, 2026 0
Gwamnatin Tarayya ta bayyana shirin tura tsoffin sojoji da suka yi ritaya domin taimakawa wajen kare yankunan ƙasar nan da ba a cika samun ikon gwamnati ba, a wani yunkuri na ƙarfafa…
Read More...
Previous 1 … 44 45 46 47 48 … 697 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

2 weeks ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

2 weeks ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

2 weeks ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.