Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 48
Labaran Duniya

Kotun Kwadago Ta Ƙasa da Ke Zamanta A Abuja, Ta Umarci Ma’aikatan FCTA Da Su Dakatar da Yajin Aiki

Hafsat Abubakar Jan 27, 2026 0
Kotun Kwadago ta Ƙasa da ke zamanta a Abuja ta bayar da umarnin wucin-gadi,wanda ke tilasta wa ma’aikatan FCTA ƙarƙashin Joint Union Action Committee su dakatar da yajin aikin da suke…
Read More...
Labarai

NNPP Ta Shiga Baƙin Ciki Kan Ficewar Abba Kabir Yusuf Daga Jam’iyyar

Aliyu Abubakar Jan 26, 2026 0
Jam’iyyar New Nigerian Peoples Party (NNPP) a Jihar Kano ta bayyana matuƙar damuwa da ɓacin rai kan sauya sheƙar da Gwamna Abba Yusuf ya yi zuwa jam’iyya mai mulki ta All Progressives…
Read More...
Siyasa

Gwamnnan Jihar Borno Baba Gana Zulum Ya Ce Bai San Wanda Zai Gaje Shi Ba A 2027

Aliyu Abubakar Jan 26, 2026 0
Gwamnan Jihar Borno, Babagana Zulum, ya bayyana cewa bai san wanda zai gaje shi ba bayan karewar wa’adin mulkinsa a watan Mayun 2027. Da yake magana a ƙarshen mako a wani muhimmin…
Read More...
Labarai

Abba Atiku Ya Ce Babu Wanda Zai Iya Doke Tinubu A Zaben 2027 Ko da Maihaifinsa Ne

Aliyu Abubakar Jan 26, 2026 0
Abba Atiku, ɗan tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa Atiku Abubakar, ya bayyana a fili cewa mahaifinsa ba shi da wata damar doke Shugaba Bola Tinubu gabannin zaɓen shugaban ƙasa na shekarar…
Read More...
Tsaro

Yan Sanda Sun Hallaka ‘Yan Bindiga Uku, Tare Da Ceto Mutane Biyu A Jihar Gombe

Hafsat Abubakar Jan 26, 2026 0
Rundunar ‘yan sandan Jihar Gombe ta bayyana cewa, ta kashe ‘yan bindiga uku tare da ceto mutane biyu a ƙauyen Lambo da ke yankin Pindiga a Karamar Hukumar Akko. Mai magana da yawun…
Read More...
Siyasa

Jam’iyyun Adawa Sun Ce Sauya Shekar Gwamnan Kano zuwa APC Ba Zai Sauya Yanayin Siyasar 2027 Ba

Hafsat Abubakar Jan 26, 2026 0
Jam’iyyun PDP, ADC da LP sun soki jam’iyyar APC bayan Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, ya sauya sheka daga NNPP zuwa jam’iyyar mai mulki, suna cewa hakan ba zai shafi sakamakon zaben…
Read More...
Labarai

APC Na Shirin Karɓar Gwamnonin Jihohi Biyu da Ke Kan Mulki

Aliyu Abubakar Jan 26, 2026 0
Fagen siyasar Najeriya na fuskantar sabbin sauye-sauye, yayin da akalla gwamnonin jihohi biyu da aka zaɓa a ƙarƙashin jam’iyyun adawa ke shirin komawa jam’iyya mai mulki ta All…
Read More...
Tsaro

Yan Bindiga Sun Kashe Sifeton ‘Yan Sanda A Harin Da Suka Kai Wa Tawagar Yan Sanda A Jihar Oyo

Hafsat Abubakar Jan 26, 2026 0
Yan bindiga sun kai hari kan tawagar sintirin ‘yan sanda a Jihar Oyo, inda suka kasha sifeton ‘yan sanda yayin musayar wuta. Rundunar ‘yan sandan jihar ta tabbatar da harin, tana…
Read More...
Labarai

Gwamnati Mai Ci Ta Fi Ta Baya Tabarbarewa Ta Cancanci A Tsige Ta El-Rufai

Aliyu Abubakar Jan 26, 2026 0
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ce gwamnatin tarayya ta yanzu ta yi aiki ƙasa da yadda shi da sauran mutane suka zata, musamman a ɓangarorin tsaro da shugabanci.Da yake…
Read More...
Labarai

Gwamna Abba Kabir Yusuf Na Shirin Komawa Jam’iyyar APC Ranar Litinin

Aliyu Abubakar Jan 25, 2026 0
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, na shirin komawa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ranar Litinin, 26 ga Janairu, 2026, kwanaki kaɗan bayan ya fice daga jam’iyyar…
Read More...
Previous 1 … 46 47 48 49 50 … 697 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

2 weeks ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

2 weeks ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

2 weeks ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.