

Sanata mai wakiltar Jigawa ta Arewa maso Gabas,Brr. Ibrahim Hassan Hadejia ya bada gudunmawar takunkumin rufe hanci da baki guda dubu goma da dari shida da talatin ga makarantu domin rabawa daliban mazabarsa.
Wakilin Sanatan, Muhammad Lawan wanda ya mika gudunmawar kayayyakin yace hakan zai taimaka wajen marawa kudirin gwamnati baya na yaki da yaduwar cutar corona.
- Shugaba Buhari a ya jaddada kudirin gwamnatinsa na inganta rayuwar ‘yan Najeriya duk da mummunan yanayi na zamantakewa da tattalin arziki
- ‘Yan bindiga sun kashe jami’in Hukumar Shige da fice ta kasa 1 tare da raunata wasu 2 a karamar hukumar Birniwa
- Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta dakile wani yunkurin yin garkuwa da dagaci
- The National Bureau of Statistics says the aggregate production of mineral products in Nigeria grew from 64.29 million tons in 2020 to 89.48 million tons in 2021
- Shugaban Kasa Buhari ya taya murna ga ministan sadarwa bisa karrama a matsayin zama cikakken dan cibiyar tsaron hanyoyin sadarwa
Ya kuma bukaci malamai da dalibai dasu yi cikakken amfani da shi wajen kare kai daga kamuwa daga cutar inda kuma ya yabawa ma’aikatar ilmi bisa tsare-tsaren da tayi na samun nasarar rubuta jarabawar karshen ga dalibai.
Kazalika, Sanata Ibrahim Hassan Hadejia ya bada gudunmawar kayayyakin bada horo ga cibiyar rubuta jarabawar kammala sakandare ta NECO dake makarantar sakandaren Famfo Goma.