Mai Martaba sarkin Hadejia Alhaji Dakta Adamu Abubakar Maje CON, ya ziyarci mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero a fadarsa da ke birnin Kano.
Wannan dai ita ce ziyarassa ta farko da ya kai fadar Kano bayan Aminu Ado Bayero ya zama Sarki.
- Kiswatul Ka’abah a ƙasar Saudiyya ta bada lambar yabo da girmamawa ga Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jigawa
- Jami’ar Gashua da ke Yobe ta gudanar da bikin kaddamar da sabbin dalibai 927 a zango na 2024/2025
- Ƴansanda sun kuɓutar da mutum 73 da aka yi garkuwa da su a Katsina
- Gwamnatin Tarayya ta na tsare-tsaren karyar da farashin kayan abinci
- Bayanai sun nuna cewa mutane 1,296 aka kashe a watan Mayu a sassan ƙasar nan
A cikin watan Maris din shekarar bana gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya amince da nadin Aminu Ado a matsayin sabon Sarkin Kano.

Aminu Ado Bayero wanda ɗa ne ga marigayi Sarki Ado ya zama sarki na 15 a jerin Sarakunan Fulani na Kano.