Mai Martaba sarkin Hadejia Alhaji Dakta Adamu Abubakar Maje CON, ya ziyarci mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero a fadarsa da ke birnin Kano.
Wannan dai ita ce ziyarassa ta farko da ya kai fadar Kano bayan Aminu Ado Bayero ya zama Sarki.
- Gwamnatin Sokoto Ta Bai Wa Sojojin Najeriya Gudummuwar Motocin Sulke 62
- Guguwar Iska Ta Kashe Mutane Uku, Ta Lalata Gidaje Da Ababen More Rayuwa A Yobe
- Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Takwas, Sun Kwato Makamai A Katsina
- Gwamnan Zamfara: Na Ƙi Biyan Kuɗin Fansa Naira Miliyan 300, Na Ce Su Kashe ‘Yan Uwana
- EFCC Ta Gurfanar da Bello Bodejo Kan Zargin Badaƙalar Kuɗi
A cikin watan Maris din shekarar bana gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya amince da nadin Aminu Ado a matsayin sabon Sarkin Kano.

Aminu Ado Bayero wanda ɗa ne ga marigayi Sarki Ado ya zama sarki na 15 a jerin Sarakunan Fulani na Kano.