Mukaddashin shugaban kasa Yemi Osinbanjo yace yan najeriya shirye suke da biyan kudin wutar lanyarki idan aka inganta tsarin bada wutar.
Osibanjo ya bayyana hakane a wani taron karawa juna sani da aka gudanar ta kafar internet, na ganin dorewar wutar lantarkin bayan shudewar annobar covid19 wanda Emmanuel Chapel ya shirya a jiya lahdi a babban birnin tarayya Abuja.
- Ina alfahari da samun dimbin goyon bayan da ake bukata domin zama ‘yartakara – Kamala Harris
- An bukaci mazauna jihar Jigawa da su kula da matakan kariya domin dakile ambaliyar ruwa
- Ƙasashe 58 sun goyi bayan Ngozi Okonjo-Iweala ta yi tazarce a Shugabar Kungiyar Cinikayya ta Duniya
- Kungiyar Kwadago ta yi gargadi kan yunkurin dakushe zanga-zangar da ake shirin yi a fadin kasar
- Gwamnatin Tarayya ta gabatar da buƙatar ƙarin Naira tiriliyan 6.2 akan kasafin kuɗin bana
- Tsohon sakataren jam’iyyar PDP na kasa ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC
Yace ba gaskiya bane cewa da ake yan najeriya basa san biyan kudin wuta, ya kara cewa yan kasar basa farin ciki tsawon shekaru ganin yadda ake gudanar da harkokin bada wutar.
Mataimakin shuganan kasar ya kuma yi magana bisa kasafin kudin shekarar 2020 a harkar lafiya.
Osibanjo yace kasafin kudin shekarar 2020 da aka ware a fannin lafiya shine mafi yawa da aka taba warewa shekaru biyar da suka wuce.