Shugaba muhammadu Buhari ya taya yan najeriya murna biyo bayan bankwana da kasar tayi daga cutar shan inna, yayin nuna godiyarsa ga wanda suka taimaka na gida dana waje, bisa jajircewarsu na ganin sun raba kasar da cutar yaran.
A jawabinsa shugaban kasa ta bakin mataimaki na musamman wajen yada labarai da hulda da jamaa, Garba shehu, yace wannnan nasara zata sanyaya ruhin yan kasar.
- Akalla mutane 2,000 ne suka amfana tallafin Shinkafa daga AA Rano a karamar Hakumar HadejiaAkalla mutane dubu 2 ne suka amfana tallafin na buhunan Shinkafa mai nauyin kilo 25 a karamar Hakumar Hadejia da kewaye. Wanda gidauniyar AA Rano karkashin jagorancin shugaban rukinin kamfanin AA Rano Nig Ltd ke daukar nauyi a kowace shekara. Wadanda suka amfana da tallafin sun bayyana jindadi da godiya ga attajirin, yayin da suke… Read more: Akalla mutane 2,000 ne suka amfana tallafin Shinkafa daga AA Rano a karamar Hakumar Hadejia
- Kwamishinan ‘yan sandan Kano ya ziyarci kasuwar Kwalema, inda aka samu tashin gobaraSabon kwamishinan ‘yan sandan Kano Ibrahim Adamu Bakori ya kai ziyarar gani da ido kasuwar Kwalema dake unguwar Dakata, inda aka samu tashin gobara a safiyar larabar nan. Gobarar ta kone shaguna da dama a kasuwar, wanda hakan ya janyo asarar dukiya mai tarin yawa. Kwamishinan ‘yan sandan ya bada umarnin gudanar da bincike don… Read more: Kwamishinan ‘yan sandan Kano ya ziyarci kasuwar Kwalema, inda aka samu tashin gobara
- Gwamnatin jihar Jigawa ta tallafawa mata da rabon awaki 264 a karamar hakumar Birniwa.Wannan dai na karashin wani tsari na kiwon dabobi na Gwamnatin jihawa, wanda ke da manufar bunkasa tattalin arzikin mata da iyalai a cewar Kamfanin dillancin labarai. Mukaddashin shugaban majalisar karamar hakumar Birniwa ya raba awakin 264 ga mata 88 a fadin yankin domin bunkasa walwalar mata a yankin. Jami’in yada labaran yankin yayi bayanin… Read more: Gwamnatin jihar Jigawa ta tallafawa mata da rabon awaki 264 a karamar hakumar Birniwa.
- Kungiyar gwamnonin jam’iyyar PDP sunyi alwashin kalubalantar matakin Tinubu kan jihar RiversKungiyar gwamnonin jam’iyyar adawa ta PDP sunyi alwashin kalubalantar matakin shugaban kasa na sanya dokar ta baci a jihar Rivers. Idan dai z’a iya tinawa a jiya ne shugaban kasa Bola Tinubu ya ayyana dokar ta baci a jihar Rivers wanda ya dakatar da gwamnan jihar Siminalayi Fubara, mataimakiyar sa da sauran zababbun yan majalisar… Read more: Kungiyar gwamnonin jam’iyyar PDP sunyi alwashin kalubalantar matakin Tinubu kan jihar Rivers
- Za mu bi hanyoyin da doka ta tanada wurin dawo mana da haƙƙinmu – FubaraGwamnan jihar Rivers da aka dakatar Siminalayi Fubara ya ce tun hawansa mulki, ya yi ƙoƙarin kare rayuka da dukiyoyin al’umma da kuma kawo cigaba a jihar, sai dai ƴan majalisar dokokin jihar suna ta kawo cikas ga ƙoƙarin nasa. Gwamnan da aka dakatar ya faɗi hakan ne a wata sanarwa da ya fitar bayan… Read more: Za mu bi hanyoyin da doka ta tanada wurin dawo mana da haƙƙinmu – Fubara
- Gwamnatin jihar Kano za ta biya ma’aikatan jihar albashin watan Marsi kafin bikin karamar SallahGwamnatin jihar Kano ta baiwa ma’aikatan jihar tabbacin cewa za a biya su albashin watan Marsi kafin bikin karamar Sallah da ake sa ran za a fara biya daga ranar 25 ga watan nan. Sakataren gwamnatin jihar, Faruk Ibrahim, ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai a Kano jiya Litinin.… Read more: Gwamnatin jihar Kano za ta biya ma’aikatan jihar albashin watan Marsi kafin bikin karamar Sallah
Haka kuma Ya yabawa maza da mata da suka bada gudummawa a fannin lafiya, wanda ya alakanta nasarar da jajircewarsu da goyon bayansu wajen kawo karshen jinyar.
Buhari yace wannan nasara ba ita kadai alummar kasar suka cimmaba a lokacin mulkinsa, kuma wannan abune da baza a taba mantawa dashiba a idan aka tina mulkinsa, wannan nasara ta kawo daidaito wajen ciyar da kasar gaba a fannin lafiya tun a shekarar 2015.