Shugaba muhammadu Buhari ya taya yan najeriya murna biyo bayan bankwana da kasar tayi daga cutar shan inna, yayin nuna godiyarsa ga wanda suka taimaka na gida dana waje, bisa jajircewarsu na ganin sun raba kasar da cutar yaran.
A jawabinsa shugaban kasa ta bakin mataimaki na musamman wajen yada labarai da hulda da jamaa, Garba shehu, yace wannnan nasara zata sanyaya ruhin yan kasar.
- Gwamnatin Sokoto Ta Bai Wa Sojojin Najeriya Gudummuwar Motocin Sulke 62
Gwamnatin Sokoto ta bai wa sojojin Najeriya gudummuwar motocin sulke 62 Gwamnatin Jihar Sokoto ta miƙa motocin sulke 62 da sauran kayan aikin tsaro ga hukumomin tsaro domin ƙarfafa ayyukan yaƙi da matsalar tsaro a faɗin jihar. Gwamnati ta ce ta kashe sama da naira biliyan 27 wajen sayen motocin, waɗanda suka haɗa da motocin… Read more: Gwamnatin Sokoto Ta Bai Wa Sojojin Najeriya Gudummuwar Motocin Sulke 62 - Guguwar Iska Ta Kashe Mutane Uku, Ta Lalata Gidaje Da Ababen More Rayuwa A Yobe
Guguwar Iska Ta Kashe Mutane Uku, Ta Lalata Gidaje Da Ababen More Rayuwa A Yobe Aƙalla mutane uku ne suka rasa rayukansu, yayin da wasu da dama suka jikkata sakamakon wata mummunar guguwar iska da ta afkawa garin Gashua, hedikwatar ƙaramar hukumar Bade a jihar Yobe. Mazauna garin sun ce guguwar, wadda ta ɗauki kusan… Read more: Guguwar Iska Ta Kashe Mutane Uku, Ta Lalata Gidaje Da Ababen More Rayuwa A Yobe - Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Takwas, Sun Kwato Makamai A Katsina
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Takwas, Sun Kwato Makamai A Katsina Dakarun Rundunar Sojin Najeriya, tare da haɗin gwiwar sauran hukumomin tsaro, sun kashe wasu da ake zargin ‘yan ta’adda takwas tare da ƙwato bindigogi ƙirar AK-47 guda biyu da babura biyar a wani samame da suka kai a ƙaramar hukumar Bakori ta jihar Katsina.… Read more: Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Takwas, Sun Kwato Makamai A Katsina - Gwamnan Zamfara: Na Ƙi Biyan Kuɗin Fansa Naira Miliyan 300, Na Ce Su Kashe ‘Yan Uwana
Gwamnan Zamfara: Na Ƙi Biyan Kuɗin Fansa Naira Miliyan 300, Na Ce Su Kashe ‘Yan Uwana Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa ya ƙi biyan kuɗin fansa na Naira miliyan 300 da masu garkuwa da mutane suka buƙata bayan sun sace ‘yan uwansa a shekarar 2019. Gwamnan ya ce ya ɗauki wannan matsaya… Read more: Gwamnan Zamfara: Na Ƙi Biyan Kuɗin Fansa Naira Miliyan 300, Na Ce Su Kashe ‘Yan Uwana - EFCC Ta Gurfanar da Bello Bodejo Kan Zargin Badaƙalar Kuɗi
EFCC ta gurfanar da Bello Bodejo kan zargin badaƙalar kuɗi Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa ta’annuti a Najeriya (EFCC), ta gurfanar da shugaban ƙungiyar Fulani ta Miyetti Allah Kautal Hore na ƙasa, Bello Bodejo bisa zargin hada-hadar kuɗi da ta wuce ƙima har dala miliyan 2.63. An gurfanar da shi ne… Read more: EFCC Ta Gurfanar da Bello Bodejo Kan Zargin Badaƙalar Kuɗi - Ma’aikatan Abuja Ba Sa Sona — Wike
Ma’aikatan Abuja ba sa sona — Wike Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce ya san baida da farin jini a wajen ma’aikatan gwamnati saboda matakan da yake ɗauka. Hakan ya faru ne sakamakon rage kashe kuɗi kan tafiye-tafiye da taruka, tare da karkatar da kuɗaɗen zuwa ayyukan raya ƙasa. Da yake magana… Read more: Ma’aikatan Abuja Ba Sa Sona — Wike
Haka kuma Ya yabawa maza da mata da suka bada gudummawa a fannin lafiya, wanda ya alakanta nasarar da jajircewarsu da goyon bayansu wajen kawo karshen jinyar.
Buhari yace wannan nasara ba ita kadai alummar kasar suka cimmaba a lokacin mulkinsa, kuma wannan abune da baza a taba mantawa dashiba a idan aka tina mulkinsa, wannan nasara ta kawo daidaito wajen ciyar da kasar gaba a fannin lafiya tun a shekarar 2015.





