Shugaba muhammadu Buhari ya taya yan najeriya murna biyo bayan bankwana da kasar tayi daga cutar shan inna, yayin nuna godiyarsa ga wanda suka taimaka na gida dana waje, bisa jajircewarsu na ganin sun raba kasar da cutar yaran.
A jawabinsa shugaban kasa ta bakin mataimaki na musamman wajen yada labarai da hulda da jamaa, Garba shehu, yace wannnan nasara zata sanyaya ruhin yan kasar.
- Al’ummar Indiya sun fara kaɗa kuri’a a zaɓen da aka kasa gida bakwai cikin makonni shidaAl’ummar Indiya sun fara kaɗa kuri’a a zaɓen da aka kasa gida bakwai cikin makonni shida, inda kusan mutane biliyan ɗaya suka cancanci kaɗa ƙuri’a. Jam’iyyar BJP mai mulki ƙarƙashin jagorancin Firaiminista Narendra Modi, ta kasance a kan karagar mulki tun shekara ta 2014. A yanzu kuma tana neman ƙarin wa’adi. Yayin yaƙin neman zaɓe […]
- Jami’an ‘yan sanda a Katsina sun dakile wani hari da aka kai garin Sabuwa dake jiharJami’an ‘yan sanda a Katsina sun dakile wani hari da aka kai garin Sabuwa, dake jihar, inda suka kashe wani da ake zargin dan fashi ne. Kakakin rundunar ‘yan sandan, ASP Abubakar Aliyu ne ya bayyana haka ga manema labarai a jiya Alhamis a Katsina. Ya ce, a ranar 17 ga Afrilu, 2024, da misalin […]
- Rundunar sojin Najeriya ba za ta tsagaita ba wajen kawar da masu aikata miyagun laifukaBabban hafsan sojin kasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja, ya ce rundunar sojin Najeriya ba za ta tsagaita ba wajen kawar da ‘yan ta’adda, masu garkuwa da mutane da sauran masu aikata miyagun laifuka da ke haifar da kalubale na rashin tsaro a kasar nan. Ya kuma umurci kwamandoji a kowane mataki da su kasance masu […]
- Shugaba Bola Tinubu ya amince da wasu tsare-tsare guda uku don inganta fannin ilimi a kasar nanTsarin zai yi wa fannin ilimi gabaki daya garambawul don inganta koyo da bunkasa fasaha, da kara yawan shigar da yara da kuma tabbatar da tsaro. Ajuri Ngelale, mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai da wayar da kan jama’a ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa da ya fitar a […]
- Gwamnatin jihar Nasarawa ta dakatar da duk wata Ƙungiyar ’yan banga a jiharGwamnatin jihar Nasarawa ta dakatar da duk wata Ƙungiyar ’yan banga da ke aiki a faɗin ƙananan hukumomi 13 na jihar. Gwamnatin jihar ta kuma haramta duk wata ƙungiya, ko rukunin al’umma da ke da alaƙa da ƙungiyar da ke gudanar da ayyukanta a ƙarƙashin ’yan banga na ƙabila. Hakan na zuwa ne bayan taron […]
- EFCC sun kai samame gidan tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello da ke AbujaJami’an Hukumar Yaki da masu karya tattalin arziki (EFCC) sun kai samame gidan tsohon gwamnan jihar Kogi Bello da ke Abuja. Wani babban jami’in EFCC da ya bukaci wakilin namu ya sakaya sunansa ya tabbatar cewa sun kai samamen ne da nufin kama da Yahaya Bello. Sai da kuma jami’in ya ki amsa tambayar wakilin […]
Haka kuma Ya yabawa maza da mata da suka bada gudummawa a fannin lafiya, wanda ya alakanta nasarar da jajircewarsu da goyon bayansu wajen kawo karshen jinyar.
Buhari yace wannan nasara ba ita kadai alummar kasar suka cimmaba a lokacin mulkinsa, kuma wannan abune da baza a taba mantawa dashiba a idan aka tina mulkinsa, wannan nasara ta kawo daidaito wajen ciyar da kasar gaba a fannin lafiya tun a shekarar 2015.