Shugaba muhammadu Buhari ya taya yan najeriya murna biyo bayan bankwana da kasar tayi daga cutar shan inna, yayin nuna godiyarsa ga wanda suka taimaka na gida dana waje, bisa jajircewarsu na ganin sun raba kasar da cutar yaran.
A jawabinsa shugaban kasa ta bakin mataimaki na musamman wajen yada labarai da hulda da jamaa, Garba shehu, yace wannnan nasara zata sanyaya ruhin yan kasar.
- Ina alfahari da samun dimbin goyon bayan da ake bukata domin zama ‘yartakara – Kamala HarrisMataimakiyar shugabar kasar Amurka Kamala Harris ta ce tana alfahari da samun dimbin goyon bayan da ake bukata domin zama ‘yartakarar jam’iyyar Democrat a zaben shugaban kasa. Tana magana ne bayan binciken da aka gudanar ya gano cewa za ta samu yawan wakilan masu zaben da ake bukata wajen zabarta a matsayin ƴartakarar jam’iyyar Democrats, […]
- An bukaci mazauna jihar Jigawa da su kula da matakan kariya domin dakile ambaliyar ruwaHukumar wayar da kan jama’a ta kasa ta bukaci mazauna jihar Jigawa da su yi taka-tsan-tsan tare da kula da matakan kariya domin dakile ambaliyar ruwa. Daraktan hukumar NOA a jihar, Malam Ahmad Ibrahim, ya bayyana hakan a wata sanarwa da kakakinsa, Sara Ogodo, ta fitar a jiya Litinin a Dutse. Ya ce kiran ya […]
- Ƙasashe 58 sun goyi bayan Ngozi Okonjo-Iweala ta yi tazarce a Shugabar Kungiyar Cinikayya ta DuniyaƘasashe 58 daga cikin 164 mambobin Kungiyar Cinikayya ta Duniya (WTO) sun nuna goyon bayansu ga buƙatar neman shugabar ƙungiyar Ngozi Okonjo-Iweala ta yi tazarce wa’adi na biyu. Ƙasashen sun bayyana goyon bayansu ne ga Okonjo-Iweala a babban taron ƙungiyar da aka gudanar jiya Litinin, kamar yadda kungiyar ta wallafa a shafinta na intanet. Ƙasashen […]
- Kungiyar Kwadago ta yi gargadi kan yunkurin dakushe zanga-zangar da ake shirin yi a fadin kasarKungiyar Kwadago ta kasa, ta fitar da gargadi kan duk wani yunkuri na tauye hakkin ‘yan Najeriya na bayyana ra’ayoyinsu, musamman dangane da zanga-zangar da ake shirin yi a fadin kasar. Kungiyar kwadagon ta kuma yi kira ga shugaban kasa Bola Tinubu da ya saurari kukan ‘yan Najeriya kan yunwa da wahalhalun da kasar ke […]
- Gwamnatin Tarayya ta gabatar da buƙatar ƙarin Naira tiriliyan 6.2 akan kasafin kuɗin banaGwamnatin Tarayya ta gabatar da buƙatar ƙarin Naira tiriliyan ₦6.2 akan kasafin kuɗi, wajen biyan mafi karancin albashi. Ministan Kasafin Kudi da Tsare-Tsare na Kasa Atiku Bagudu ne, ya bayar da wannan tabbacin lokacin da yake jawabi ga kwamitin kasafin kudi na majalisar wakilai a Abuja. Ya ce za a kashe kudaden ne wajen inganta […]
- Tsohon sakataren jam’iyyar PDP na kasa ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APCTsohon sakataren jam’iyyar PDP na kasa, Alhaji Abubakar Mustapha, ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC mai mulki a jihar Kaduna. Ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar ne ta wata wasika da ya aike wa shugaban gundumar Gubuchi da ke karamar hukumar Makarfi a jihar mai kwanan wata 15 ga Yuli, 2024. A cewar sanarwar da aka […]
Haka kuma Ya yabawa maza da mata da suka bada gudummawa a fannin lafiya, wanda ya alakanta nasarar da jajircewarsu da goyon bayansu wajen kawo karshen jinyar.
Buhari yace wannan nasara ba ita kadai alummar kasar suka cimmaba a lokacin mulkinsa, kuma wannan abune da baza a taba mantawa dashiba a idan aka tina mulkinsa, wannan nasara ta kawo daidaito wajen ciyar da kasar gaba a fannin lafiya tun a shekarar 2015.