Sabuwar hukumar wacce majalisar zartarwa ta tarayya ta amince da ita, za a dora mata nauyin kula da dukkan kadarorin satar da aka kwato.Cigaba
Hukumar da ke yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zakon kasa EFCC tace ta kama dan gidan tsohon gwamnan jihar Kogi marigayi Abubakar Audu, wato Muhammad Audu. Mukaddashin mai magana da yawun hukumar Tony Orilade ya bayyana cewa an kama Muhammad Audu ne bisa zargin sa akan wasu kudade na bayar da makudan dalolin […]Cigaba
Hukumar Yaki da masu yiwa tattalin arziki zagon kasa ta EFCC tace za a gano karin wasu masu laifi, kasancewar ana cigaba da bincike akan ‘yan Najeriya 80 da hukumar binciken kasar Amuka ta zarga da laifufukan dake alaka da yanar gizo. Shugaban Ofishin EFCC na Ibadan, Mista Friday Elebo, shine ya shaidawa manema labarai […]Cigaba
Wata Babbar Kotun Tarayya dake zamanta a Kano ta umarci Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci ta Jihar Kano da ta dakatar da binciken da take yi wa Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II bisa zargin kashe biliyoyin kuɗi ba daidai ba. Idan dai za a iya tunawa, a ranar 7 ga watan Yuni […]Cigaba