Gwamnatin Tarayya ta amince da sake bude dukkan sansanonin matasa masu yiwa kasa hidima, inda za a fara basu horo daga ranar 10 ga watan Nuwamban gobe.
Ministan matasa da wasanni, Sunday Dare, ya sanar da haka a wani sako da ya wallafa yau a shafinsa na Twitter.
- Airtel ta dakatar da bayar da bashin kati da data a Najeriya
- ’Yan adawa ba su isa su razanar da ni ba – Tinubu
- Sojoji sun kama masu satar man fetur a Legas, sun kama mutum 14
- Talauci ya ragu daga kaso 91 zuwa 41 a jihar Sokoto
- Bayan shekaru 12 da sace ɗaliban Chibok 272, har yanzu ba a san makomar 83 ba
Idan zaa iya tinawa Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin rufe dukkan sansanonin matasa masu yiwa kasa hidima a fadin kasarnan tun a ranar 18 ga watan Maris, bisa fargabar cutar corona.