Gwamnatin Tarayya ta amince da sake bude dukkan sansanonin matasa masu yiwa kasa hidima, inda za a fara basu horo daga ranar 10 ga watan Nuwamban gobe.
Ministan matasa da wasanni, Sunday Dare, ya sanar da haka a wani sako da ya wallafa yau a shafinsa na Twitter.
- Gwamnatin jihar Kano tace tana shirin ciyar da mutane miliyan 4 a cikin wannan watan na Azumi
- Kotu ta umurci Binance da ya bai wa EFCC bayanan duka masu hada-hadar kudade ta shafin a Najeriya
- Kungiyar kwadago tana goyon bayan yajin aikin da kungiyoyin ma’aikatan jami’a ke yi
- Tsananin zafi yasa an rufe daukacin makarantun dake kasar Sudan ta kudu
- An sake sassauta dokar hana zirga-zirgar babura masu kafa uku a wasu sassan jihar Adamawa
Idan zaa iya tinawa Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin rufe dukkan sansanonin matasa masu yiwa kasa hidima a fadin kasarnan tun a ranar 18 ga watan Maris, bisa fargabar cutar corona.