Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 26
Labarai

Gwamnatin Jigawa Da UNICEF Za Su Horar Da ’Yan Mata 1,500 Sana’o’in Dogaro Da Kai

Sawaba FM Radio May 13, 2026 0
Ma’aikatar Mata da Walwalar Jama’a ta Jihar Jigawa tare da haɗin gwiwar UNICEF za su ɗauki nauyin ’yan mata 1,500 domin koyar da su ilimin manya da kuma sana’o’in dogaro da kai a faɗin…
Read More...
Labarai

Majalisar Dokokin Jihar Jigawa Ta Karɓi Buƙatar Gwamnatin Jihar Na Neman Amincewar Majalisar Domin…

Sawaba FM Radio May 13, 2026 0
Majalisar Dokokin Jihar Jigawa ta karɓi buƙatar Gwamnatin Jihar na neman amincewar majalisar domin karɓar bashin naira biliyan 84 a zaman da aka gudanar ranar Talata. Zaman…
Read More...
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari A Kamaye, An Rasa Rayuka Da Jikkata Wasu

Sawaba FM Radio May 13, 2026 0
Wasu ƴan bindiga sun kai hari a ƙauyen Ƴan Kamaye da ke Ƙaramar Hukumar Tsanyawa, jihar Kano; inda suka buɗe wa mutane wuta ba tare da ƙaƙƙautawa ba. Rahotanni sun ce harin ya…
Read More...
Labarai

ATM Gwarzo Ya Janyewa Barau Takarar Kujerar Sanatan Kano Ta Arewa

Sawaba FM Radio May 13, 2026 0
Tsohon Ministan Gidaje da Raya Birane, Abdullahi Tijjani Muhammad Gwarzo, ya janye aniyarsa ta neman takarar Sanatan Kano ta Arewa bayan wani zaman sulhu da Gwamnan Jihar Kano,…
Read More...
Labarai

INEC ZA TA TURA ’YAN NYSC MILIYAN 1.4 A ZAƁEN 2027

Sawaba FM Radio May 12, 2026 0
Hukumar Zaɓe ta Ƙasa INEC ta bayyana cewa za ta tura sama da matasan NYSC miliyan 1.4 domin taimakawa wajen gudanar da babban zaɓen 2027. Shugaban hukumar, Joash Amupitan, ya…
Read More...
Labarai

’YAN BINDIGA SUN KAI HARI A TSANYAWA, SUN KASHE MUTANE UKU

Sawaba FM Radio May 12, 2026 0
Wasu ’yan bindiga sun kai hari garin Yankamaye da ke Karamar Hukumar Tsanyawa a Jihar Kano, inda suka haddasa firgici tare da kashe mutane uku. Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar…
Read More...
Labarai

JAM’IYYAR APC ZA TA TALLAFAWA WADANDA SUKA BA WA JAM’IYYA GUDUNMAWA BA TARE DA SUN AMFANA DA…

Sawaba FM Radio May 12, 2026 0
Shugaban Kwamitin Tuntuba da Karfafa Dangantaka tsakanin shugabannin kananan hukumomi da masu ruwa da tsaki na APC a Jigawa, Alhaji Mohammed Saminu Yahaya, ya bukaci shugabannin…
Read More...
Labarai

SARKIN DUTSE YA KADDAMAR DA KWAMITIN BINCIKE KAN HAKIMIN FAGAM

Sawaba FM Radio May 12, 2026 0
Mai Martaba Sarkin Dutse, Dakta Muhammadu Hamim Nuhu Sanusi, ya kaddamar da wani kwamitin bincike domin bincikar zarge-zargen da ake yi wa Hakimin Fagam, Katikan Dutse Alhaji Auwalu…
Read More...
Labarai

Jigawa Ce Kan Gaba A Yawan Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta

Sawaba FM Radio May 11, 2026 0
Hukumar UNICEF ta bayyana cewa jihohin Jigawa, Kano da Katsina ne ke da mafi yawan yaran da ba sa zuwa makarantar boko a Arewacin Najeriya. A cewar hukumar, jihohin uku na bayar…
Read More...
Labarai

‎ADC Ta Zargi Tinubu da Kafa Jam’iyyar NDC Domin Raunata Ƴan Adawa

Sawaba FM Radio May 11, 2026 0
‎Jam’iyyar adawa ta ADC ta zargi Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da jam’iyyarsa ta APC da hannu wajen kafa sabuwar jam’iyyar NDC domin raunata haɗin kan ƴan adawa a Najeriya kafin…
Read More...
Previous 1 … 24 25 26 27 28 … 697 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.