Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 27
Labarai

Tinubu Ya Sauka A Kenya Domin Halartar Taron Afirka Da Faransa

Sawaba FM Radio May 11, 2026 0
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya isa birnin Nairobi na ƙasar Kenya domin halartar taron haɗin gwiwa tsakanin ƙasashen Afirka da Faransa. Taron, wanda ake gudanarwa ƙarƙashin…
Read More...
Labarai

Ɗaya Daga Cikin Maniyyatan Najeriya Ta Rasu A Saudiyya

Aliyu Abubakar May 10, 2026 0
Hukumar Alhazan Najeriya ta sanar da rasuwar Mallama Aishatu Muhammadu, ɗaya daga cikin maniyyata hajjin bana a ƙasar Saudiyya. Wata sanarwa da hukumar ta fitar ta hannun…
Read More...
Siyasa

APC Ta Sahale Wa Sanata Goje Neman Takara

Aliyu Abubakar May 10, 2026 0
Tsohon gwamnan Jihar Gombe kuma Sanata mai wakiltar Gombe ta Tsakiya, Sanata Muhammad Danjuma Goje, ya bayyana cewa ya shirya tsaf domin fafatawa a zaɓen fidda gwani na jam’iyyar APC…
Read More...
Labarai

Jadawalin Gasar Kofin Duniya Ta 2026

Aliyu Abubakar May 10, 2026 0
An fitar da jadawalin wasannin Gasar Kofin Duniya ta 2026 da za a gudanar a ƙasashen Amurka da Mexico da Canada, wadda za ta fara a ranar 11 ga watan Yuni, 2026. Za a fara gasar ne…
Read More...
Labarai

APC Ta Shirya Wa Zaɓen Fid-da-Gwani Idan Maslaha Ta Gagara A Yobe-Mai Mala Buni

Aliyu Abubakar May 10, 2026 0
Gwamnan Yobe, Mai Mala Buni, ya ce Jam’iyyar APC a jihar a shirye take ta gudanar da sahihin zaɓen fid-da-gwani cikin gaskiya da adalci idan yunƙurin cimma matsaya kan ’yan takara…
Read More...
Labarai

Matashi Ya Kashe Yayansa da Matarsa da Adda A Kebbi

Aliyu Abubakar May 10, 2026 0
’Yan sanda sun kama wani matashi ake zargin ya kashe yayansa da matarsa, ta hanyar sauran su da adda yayin da suke barci a Jihar Kebbi. Ana zargin matashin mai shekara 25 ya kai wa…
Read More...
Labarai

Dole Sai Mun Lalata Uranium Din Iran Za A Dakatar da Yaƙi – Netanyahu

Aliyu Abubakar May 10, 2026 0
Firaministan Isra'ila Benyamin Netanyahu, ya ce dole ne a lalata sinadarin Uranium da Iran ta ke da shi, sannan za a kawo ƙarshen yaƙinta da Amurka da Isra'ila. Wannan na daga cikin…
Read More...
Labarai

Jami’an Tsaro Sun Miƙa Bello Badejo Ga Hukumar EFCC – Hadiminsa

Aliyu Abubakar May 10, 2026 0
Jami'an tsaron Najeriya da suka kama ɗantakarar Sanatan Taraba ta tsakiya a jam'iyar APC, Bello Bodejo, sun miƙa shi ga hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasar ta'annuti EFCC.…
Read More...
Labarai

Kwankwaso Ya Goyi Bayan Mika Tikitin Shugaban Kasa Na 2027 Zuwa Kudu

Sawaba FM Radio May 10, 2026 0
Tsohon gwamnan Jihar Kano kuma jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana goyon bayansa ga matakin jam’iyyar NDC na mika tikitin takarar shugaban kasa na shekarar…
Read More...
Labarai

Airtel ta dakatar da bayar da bashin kati da data a Najeriya

Hauwa'u Abbas Lalai Apr 17, 2026 0
Kamfanin sadarwa na Airtel Nigeria ya sanar da dakatar da sabis ɗin bayar da bashin kati da data na wucin gadi a faɗin ƙasar. Kamfanin ya bayyana cewa sabis ɗin da aka dakatar yana…
Read More...
Previous 1 … 25 26 27 28 29 … 697 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.