Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 694
Labarai

Yadda Tsohon Gwamna Ya kashe fiye da Biliyan 23 wajen binne gawarwaki- Gwamnan Bauchi

Sawaba FM Jun 24, 2019 0
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed ya yi zargin cewa tsohon gwamnan da ya gada, Mohammed Abubakar ya kashe fiye da Naira Biliyan 23.3 a wajen binne gawarwaki. Gwamnan ya bayyana…
Read More...
Labarai

Najeriya Ta Samu Nasara Kan Ƙasar Burundi 1-0

Sawaba FM Jun 23, 2019 0
Kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles ta samu nasara kan kasar Burundi a wasan farko na rukuni na gasar cin kofin nahiyar Afrika a jiya. Najeriya dai ta lallasa su daci 1 mai ban…
Read More...
Labarai

Duk Ƴan PDP Su Kwantar Da Hankalinsu, Zamu Yi Nasara – Secondus

Sawaba FM Jun 21, 2019 0
Jam’iyyar PDP mai adawa ta yi kira ga shugabanni da sauran ya’yan jamiyyar da su kwantar da hankalinsu, sakamakon abinda ya faru dangane da karar da jam’iyyar ta shigar kotun sauraron…
Read More...
Jigawa

Samar Da Gidaje Ga Masu Yiwa Ƙasa Hidima A Jigawa Taimakon Kai ne – Jami’i

Sawaba FM Jun 21, 2019 0
Jami’in hukumar yiwa kasa hidima reshen jihar Jigawa Alhaji Muhammad Ibrahim ya bukaci kungiyoyi masu zaman kansu da su samar da gidajen kwanan masu yiwa kasa hidima a jihar. …
Read More...
Labarai

Majalissar Tattalin Arziƙin Ƙasa Ya Kafa Kwamitin Sanya Ido

Sawaba FM Jun 21, 2019 0
Majalissar tattalin arzikin kasa ya kafa kwamitti domin duba yawan adadin kundin da asusin ajiya na kamfanin mai na kasa ke ciki da sauran batutuwa da suka shafi kamfanin. Gwamnan…
Read More...
Labarai

A Daren Yau Za a Yi Bikin Bude Gasar Cin Kofin Nahiyar Afrika

Sawaba FM Jun 21, 2019 0
A daren yau za a bude gasar cin kofin nahiyar Afrika karo na 32 a kasar Masar.Inda masu masaukin baki zasu fara bude fagen tsakaninsu da kasar Zimbabwe. Inda zasu fafata wasan da…
Read More...
Labarai

Najeriya Da Andulus Zasu Ƙulla Alaƙa

Sawaba FM Jun 21, 2019 0
Kasar Spaniya za ta kulla alakar kasuwanci da Najeriya da nufin habaka harkokin kasuwanci tsakanin kasashen biyu. Jakadan kasar Spaniya a Najeriya Mr. Marcelino Ansorena ya bayyana…
Read More...
Al'ajabi

Alƙali Ya Tisa Keyar Wani Matashi Gidan Kurkuku bisa Laifin Zamba Cikin Aminci

Amir Muhammad Jun 21, 2019 0
Kotun majistire dake zaman shari’arta a Jos ta iza keyyar wani dalibi mai suna John Nanden mai shekaru 22 zuwa gidan kaso, bisa laifin cin amana da kuma cuta. Alkalin kotun mai…
Read More...
Labarai

Wani Ɗan Majalisa Ya Ƙuduri Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Zamfara

Amir Muhammad Jun 21, 2019 0
Dan majalissar dake wakiltar mazabun Gusau da Tsafe a majalisar wakilai ta Najeriya Alhaji Kabiru Mai-palace yace zai yi duk wata mai iyuwa wajen samar da tsaro da kuma yaki da rashin…
Read More...
Jigawa

Abin Alheri ya Sami Mayankar Dabbobi Ta Auyo a Jigawa

Sawaba FM Jun 20, 2019 0
Kungiyar masu sana’ar fawa ta kasa reshen jihar Jigawa, ta yabawa karamar hukumar Auyo bisa daga darajar gidan mayankar dabbobi ta karamar hukumar. Alhaji Adamu Dan- Sifiringa mai…
Read More...
Previous 1 … 692 693 694 695 696 697 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.