Ministan Lantarki a Najeriya, Injiniya Saleh Mamman, ya nemi afuwar ’yan Najeriya kan rashin samun wadatacciyar wuta da suke fuskanta a yanzu. Ministan ya nemi afuwar ne cikin wani sako da ya wallafa kan shafinsa na Twitter da misalin karfe 11.23 na safiyar Alhamis. A yayin da yake bayar da Continue reading
Uncategorized
Shugaban na NNPC ya tabbatarwa da ‘yan Najeriya wadatuwar man tare da rarraba shi zuwa ko’ina a fadin kasarnan, inda yace duk da annobar coronavirus, kamfanin yana da lita biliyan 2 da miliyan 600 na man fetur a ajiye, wanda zai wadaci bukatar man kasarnan har nan da watanni 2 masu zuwa.Continue reading
Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ya sanar da haka lokacin da ya kai ziyara zuwa cibiyar kebe wadanda ka iya kamuwa da cutar a Dutse, a Otal din three star da kuma sansanin horas da masu yiwa kasa hidima da ke Fanisau. Kwamishinan lafiya na jiha kuma shugaban Kwamatin karta kwana kan cutar Covid-19 Dakta Abba […]Continue reading
Darikar Tijjaniya ta dage Maulidin Shehu Ibrahim Inyass na kasa da ta saba gabatarwa duk shekara har sai lokacin da hali ya yi saboda matsalar cutar Korona Virus. Jagoran Darikar, Sheikh Dahiru Usman Bauchi ne ya bayyana hakan. Ya ce an dau wannan matakine saboda shawarwarin masana harkar lafiya suka bayar da nufin dakile yaduwar […]Continue reading
Hukumar Hizbah a jihar Jigawa ta sanar da cewa ta kashe auren dole guda 330 da aka gudanar a shekarar 2019 bayan amaren sun gudu daga gidajen auren nasu. Shugaban hukumar Ustaz Ibrahim Garki ne ya bayyanawa manema labarai cewa sun kashe auren dolen ne bayan amaren sun kai ƙara ofishohin Hizbah dake jihar. Ya […]Continue reading
Abubakar Musa mai shekara 43 mazaunin Oshodi cikin jihar Legas yayi kutse cikin jerin rukunin motocin yan rakiyar mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osibanjo. Mai gabatar da kara mishozumu ya bayyanawa kotu cewa, mai laifin ya kutsa cikin jerin rukunin motocin ne a daren 19 ga watan Junairun da ta gabata, da misalign karfe 10 […]Continue reading
Wasu jami’an gwamnatin Saudiyya 5 aka yankewa hukuncin zaman gidan yari, saboda wadaka da dukiyar jama’a, da cin amanar aiki tare da tara dukiyar haram, a cewar wata sanarwa. Mutanen 5 sun samu hukuncin zaman gidan yari na tsawon jumillar shekaru 32. Masu gabatar da kara na gwamnati sun tattara hujjoji 300 akan wadanda ake […]Continue reading
Zanga-zangar gama gari a kasar Iran dangane da karin farashin man fetur ta jawo kame mutane sama da 40, an kuma bayar da rahoton mutuwar wani jami’in dansanda guda, yayinda hukumomin kasar Iran suke gargadi dangane da mayar da martani kakkausa. Masu zanga-zanga sun fita tituna a manyan biranen dake fadin kasar suna adawa da […]Continue reading
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC tace ta rufe gidajen biredi 22 da gidajen pure water 25 yayin zagayen bincike a birnin Maiduguri. Jagoran hukumar a jihar Borno, Nasiru Mato, shine ya bayyana haka yayin ganawa da kamfanin dillancin labarai na kasa, jim kadan bayan gudanar da sumamen a Maiduguri. Nasiru […]Continue reading
Hukumar lafiya matakin farko a nan jihar Jigawa tace zata yiwa yara akalla miliyan 1 da Dubu 800 allurar rigakafin kyanda da sankarau a jiharnan. Sakataren zartarwa na hukumar, Dr. Kabiru Ibrahim, shine ya bayyana hakan yayin ganawa da manema labarai a Dutse. Kabiru Ibrahim yace gwamnatin jihar ta samar da isassun allurar domin samun […]Continue reading