

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Gwamna Zulum ya raba wa likitoci fiye da 80 didaje da kudi Naira miliyan 79 don inganta rayuwarsu - July 2, 2022
- Manyan Sarakunan kasar Yarabawa sunyi kiran samun zaman lafiya daga gwamnati kafin zaben 2023 - July 2, 2022
- Kasar Jamus za ta fara dawo wa da Najeriya dubban kayayyakin tarihin ta da aka wawushe tun lokacin mulkin mallaka - July 2, 2022
Mun sami wani rahoto da ke cewa wani jirgin yaki mallakin rundunar sojojin sama na Najeriya ya yi fado a jihar Kaduna.
A halin yanzu ba mu sami cikakken bayani ba, amma wata majiya na cewa matukin jirgin ya rasa ransa a sanadin hadarin.
Hadarin ya auku kasa da shekara guda bayan da wasu manyan hafsoshin sojin kasar, ciki har da Janar Ibrahim Attahiru – wanda shi ne hafsan sojojin kasa na kasar – suka halaka.