Browsing Category
Labarai
An Gwangwaje Wata Sakandire Da Kyautukan Kayan Karatu
Wata kungiya mai fafutukar inganta ilimi tun daga tushe a Hadejia mai suna Give North Educatioon ta kai ziyara ga makarantar Sakandiren Gwamnati ta Sambo.
Ziyarar dai na daga cikin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An Karrama wasu Masu Yiwa Ƙasa Hidima A Gombe
Hukumar yiwa kasa hidima reshen jihar Gombe ta bada lambar yabo ga masu yiwa kasa hidima a jihar 12 daga cikin 1045 da suka samu horo na 2018 rukunin B kashin farko.
Jami’an hukumar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnan Kaduna Ya Bayar Da Kwangilar Wasu Manyan Aiyuka
Gwamnan jihar Kaduna Nasir El’Rufa’I ya rattaba hannu kan wasu kwaskwarima manyan ayyuka da suka hada da tutuna a fadin jihar wanda wani kamfani kasar China zai gudanar da aikin.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An Kai Tallafi Ga Mutanen Da Ambaliyar Ruwa Ta Yiwa Ɓarna
Hukumar kula da lafiyar jiragen ruwa ta kasa ta raba kayan Tallafi na milyoyin naira ga wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a yankin jihar Katsina.
Da ya ke meka kayayyakin ga!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An Ƙaddamar Da Kotun Sauraron Ƙarar Zaɓen Ƙananan Hukumomi Da Za’ayi Ranar 29 Ga Yuni A Jigawa
Babban alkalin alakalai na jihar Jigawa Aminu Ringim ya kaddamar da kotun sauraron korafe korafen zaben kananan hukumomi da za’ayi a ranar 29 ga watan Yuni.
Da yake kaddamar da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Jami’an Tsaro Sun Samu Gagarumar Nasara A Bauchi
Hukumar tsaro ta farin kaya ta jihar Bauchi ta damke wasu mutane biyar da ake zargin su da satar wayoyi na wutar lantarki da kudinsu ya kai Naira milyan 5.4
Kwamandan rundunar a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Yobe Ta Yiwa Jarirai Da Masu Juna Biyu Gata
Gwamnatin jihar Yobe ta kaddamar da shirin makon kula da kananan yara da mata masu juna biyu.
Gwamnan jihar Alhaji Mai-Bala-Buni wanda ya samu wakilcin mataimakinsa, Alhaji Idi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gaskiyar Kuɗin Kwangilar Layin Dogon Lagas – Ibadan
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce kudin ayyukan layin dogo daga Legas zuwa Ibadan dala bilyan 1.58 ne, ba dala bilyan biyu ba, kamar yadda wasu kafafen yada labarai ke yadawa.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ku Kiyayi Karbar Na Goro – Kakakin Majalisar Bauchi
Kakakin
majalissar dokokin jihar Bauchi Alhaji Abubakar Sulaiman ya gardadi ma’aikatan
jihar akan rashin mutunta ayyukansu da karbar cin hanci da rashawa da kuma kin
zuwa aiki.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Nan Gaba Kadan Yan Najeriya Zasu yi Dariya- Osinbajo
Mataimakin
shugaban kasa farfesa yemi osinbanjo ya ce matsalolin da ake fusknata a
Najeriya wata babbar nasara ce nan gaba.
Ya bayyana
haka ne yayin wani taro a kasar Amurka cikin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...