Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 37
Labarai

’Yan Bindiga Sun Kashe Makiyaya Uku A Barikin Ladi da Ke Jihar Filato

Hafsat Abubakar Feb 21, 2026 0
An kashe makiyaya uku a daren Alhamis a kan hanyar Dorowa zuwa Jong da ke karamar hukumar Barkin Ladi a jihar Filato, a wani hari da shugabannin al’umma suka bayyana a matsayin kwanton…
Read More...
Labarai

Cece-Kuce Kan Zargin Sace Walida da Sauya Mata Addini Na Kara Daukar Hankali

Hafsat Abubakar Feb 21, 2026 0
Bayanin da Walida Abdulhadi Ibrahim ta bayar, yarinyar da ake zargin wani jami’in Hukumar Tsaro ta DSS mai suna Ifeanyi Onyewuenyi ya sace daga karamar hukumar Hadejia a jihar Jigawa,…
Read More...
Labarai

’Yan Sanda Sun Kama Mata Biyu Kan Zargin Safarar Yara A Jihar Adamawa

Hafsat Abubakar Feb 18, 2026 0
Rundunar ’yan sandan Jihar Adamawa ta kama wasu mata biyu da ake zargi da safarar ƙananan yara, tare da ceto wasu ‘yan mata uku masu shekaru ƙasa da 18 a birnin Yola. Mai magana da…
Read More...
Labarai

Shugaban Apc Na Jihar Ondo Ya Sha Duka Yayin da Taron Jam’iyyar Ya Rikide Zuwa Tashin Hankali

Hafsat Abubakar Feb 18, 2026 0
An samu tashin hankali a Jihar Ondo da ke kudancin Najeriya, bayan wani taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC ya rikide zuwa rikici, inda wasu da ake zargin ‘yan daba ne suka kai…
Read More...
Labarai

EFCC da DSS Sun Tsare Nasir El-Rufai Kan Zarge-Zarge da Dama

Hafsat Abubakar Feb 17, 2026 0
Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, na fuskantar bincike daga hukumomin yaƙi da cin hanci da rashawa da na tsaro, inda Hukumar EFCC ta tsare shi a Abuja domin amsa tambayoyi…
Read More...
Labarai

An Lalata Kayayyaki Yayin Zanga-Zanga Kan ‘Yan Arewa A Jahar Rivers

Hafsat Abubakar Feb 17, 2026 0
An lalata kayayyaki na miliyoyin naira bayan barkewar zanga-zangar da aka yi kan ‘yan Arewa a birnin Fatakwal, babban birnin Jihar Rivers, sakamakon kisan wani mazaunin yankin Igwuruta…
Read More...
Labarai

Gomna Abba Ya Yaba Wa Bola Ahmed Tinubu da Gwamnonin Jam’iyyar APC Kan Tallafin Naira Biliyan Takwas…

Hafsat Abubakar Feb 17, 2026 0
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yaba wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da kuma gwamnonin jam’iyyar APC bisa amincewa da bayar da tallafin naira biliyan takwas domin tallafa wa ‘yan…
Read More...
Labarai

Gwamnan Kwara Na Fuskantar Suka Kan Alkawarin Bai Wa Apc Nasara A Abuja Yayin da Matsalar Tsaro Ke…

Hafsat Abubakar Feb 15, 2026 0
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, na shan suka bayan wani bidiyo da ya bazu a kafafen sada zumunta inda ya bayyana aniyarsa ta tabbatar da nasarar jam’iyyar APC a zaben…
Read More...
Labarai

Jiragen Sojin Amurka Sun Sauka A Maiduguri Domin Tallafawa Tsaro A Najerya

Hafsat Abubakar Feb 15, 2026 0
Jiragen saman sojin Amurka sun fara sauka a sansanin sojin sama da ke Maiduguri, yayin da ake shirin fara tura dakarun Amurka zuwa wasu sassan Najeriya domin bayar da tallafin fasaha…
Read More...
Labarai

Firaministan Birtaniya Keir Starmer Ya Bukaci Turai Ta Rage Dogaro da Amurka

Hafsat Abubakar Feb 14, 2026 0
Firaministan Ƙasar Birtaniya, Keir Starmer, ya bukaci ƙasashen Turai su rage yawan dogaro da Amurka wajen harkokin tsaro. Da yake jawabi a taron tsaro na Munich, Starmer ya ce dole…
Read More...
Previous 1 … 35 36 37 38 39 … 697 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.