Fitaccen jarumin fina-finan hausa nan wato Adam A Zango ya sanya ƙafa ya fice daga masana’antar KANYWOOD.
Adam Zango ya bayyana ficewar ta sa ne daga shafinsa na sada zumunta na fasebuk. Ina da ya bayyana shugabancin ƙungiyar a matsayin wanda ya ke doron kama karya.
![](https://i0.wp.com/www.sawabafm.com/wp-content/uploads/2019/08/FB_IMG_1565878873219.jpg?resize=709%2C709&ssl=1)
A ƙarshe jarumin ya bayyana kan sa a matsayin mai zaman kan sa a harkar fina-finan.